Fittaciyar Jarumar Kannywood
Wani ma'abocin amfani da kafar sada zumunta ta Twitter ya wallafa hoton jaruma Rahama Sadau sanye da sarkar kafa inda ya bukaci karin bayani kan sarkar kafar.
Labarin rashin.lafiyar Alkalin Kotun Musulunci da ke zamanta a Magajin Gari Kasuna ya kawo tsaiko a cigaba da zaman shari'ar na yau Talata, an ɗage zuwa Agusta.
Jami'an hukumar yan sandan farin kaya, DSS, sun kama mawakin Hausa, Sarfilu Umar Zarewa wanda aka fi sani da Sufin Zamani. Kungiyar masu fina-finai ta MOPPAN ce
Tsohuwar jarumar masa’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma mata a wajen Yerima Shettima, Fati M Ladan, ta samu karuwar diya mace a gidan aurenta.
An daura aure tsakanin mawaki kuma jarumin Kannywood, Shu'aibu Ahmed Idris, wanda aka fi sani da Lilin Baba da kyakkyawar amaryarsa kuma jaruma Ummi Rahab.
Yayin da aka fara tafka muhawara a Kotun Musulunci bayan kai ƙarar Hadiza Gabon, mun haɗa muku wasu muhimman abubuwa game da rayuwar jarumar da ya kamata ku san
Jaruma a masana'antar shirya fina-finan hausa Kannywood ta musanta tuhumar da wani ma'aikaci ya mata a gaban Kotu cewa ta masa alƙawari kuma ta cinye masa kuɗi.
Wani.ma'aikacin gwamnati ɗan shekara 48 a duniya, Musa, ya garzaya gaban Kotun shari'ar Musulunci ya maka jaruma Hadiza Gabon saboda ta ƙi cika masa alƙawari.
Olubankole Wellington ko kuma Banky W kamar yadda aka fi saninsa ya shigo PDP. Tauraron Mawakin Najeriya ya shiga siyasa, Bukola Saraki ya karbe shi a Legas.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari