Fittaciyar Jarumar Kannywood
Naziru ya ce cikin masu zagin almajiranci wasu ko cikakkiyar Fatiha ba za su iya kawowa ba amma suke zagin wadanda a cikinsu harda wanda ya rubuta Al-Kur'ani.
Sanannen abu ne cewa jaruma Hadiza Gabon tana daya daga cikin jarumai a masana'antar Kannywood masu matukar taimakawa bayin Allah dake cikin tsananin damuwa.
A kan batun jaruma Nafisat Abdullahi kuwa, jama'a sun yi caa a kanta bayan ta caccaki iyaye masu haifar 'ya'yan da basu kula da su ko suke tura su almajiranci.
Fitacciyar tauraruwar fina-finan Hausa ta Kannywood, Nafisa Abdullahi, ta yi kira ga iyaye masu haihuwar 'ya'ya ba tare da kula da su ba da su guji yin haka.
Kowa yana yin aure ne don ya zauna har abada, amma bayan wani lokaci ana samu matsaloli iri-iri wadanda suke kawo cikas a auratayyar. Ana samun mutuwar aure a w
Ba za a bayar da tarihin Kannywood ba tare da an ambaci sunayen wasu tsoffin jarumai mata da suka zamo madubin dubawa ga masu kallo a farkon kafa kamfanin ba.
Tsohon jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Musa Mai Iska ya bayyana cewa ya auri wata Baturiya mai suna Sarah bayan Fati Mohammad.
Kyawawan hotunan fitacciyar jarumar Kannywood, Nafisa Abdullahi, yayin da ta ziyarci garin Makka domin yin Umrah sun bayyana. Ta bayyana addu'a daya da take yi.
Jarumar Kannywood ta bayyana alakar da ke tsakaninta da Hamisu Breaker, inda tace sam ba alaka ce ta soyayya ba, kawai dai aboki ne na aiki a masana'antarsu.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari