Yaki da ta'addanci a Najeriya
Yan bindiga sun harbe wai dan kasuwa, Mr Ifeanyi, har lahira sun kuma raunata abokinsa a wurin sana'arsa a sabon garin Zaria a Jihar Kano. Daily Trust ta rahoto
Wasu ‘yan bindiga da suka kai farmaki a wasu kauyukan karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna sun halaka a kalla mutane uku. Manoma ne dake aiki a gona.
A cigaba da aikin dawo da zaman lafiya a yankin arewa maso gabashin Najeriya, dakarun soji sun hallaka dandazon yan ta'adda a jihar Yobe, an kashe ɗan Banga a
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, yace sama da mambobin Boko Haram da ISWAP 90,000 ne suka mika ga hukuma cikin shekara daya. Ba a taba ba a tarihi.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hati kan mutane a kauyen Tauji da ke yankin ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara, sun kashe mutane sun sace mata masu jego.
Sanannen ɗan bindigan nan, Bello Turji, ya nuna ɓacin rans akan harin da jirgin yaƙin rundunar sojin saman Najeriya ya kai mafakarsa duk da ya aje makamai.
Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a d ke garin Ruwan Jema a karamar hukumar Bukkuyum na Jihar Zamfara suka kashe mutane 15. Harin na baya-bayan nan ya fa
an bindiga sun sace jami'an rundunar yan sanda uku a Wasinmi, karamar hukumar Ewekoro ta Jihar Ogun. Daily Trust ta rahoto cewa an sace wadanda abin da ya faru
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, rundunar sojin saman Najeriya ta sake gano mafakar 'yan ta'adda karkashin jagorancin Dan Karami a karamar hukumar Zurmi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari