Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ɗauki nauyin biyan kudin makarantar daliban kwalejin FCFM da yan bindiga suka sace a jihar Kaduna, kuma zata canza wa kwalejin wurin zama
Majalisar dattijai ta umarci hukumar ilimi ta ƙasa da hukumar samar da lambar NIN su nem tsari da zai baiwa ɗaliban sakandire damar samun NIN a makarantunsu.
Gwamnatin tarayya ta bayyanawa iyayen yara cewa, ba lallai gwamnati ta iya tabbatar da tsaro a dukkan makarantun kasar nan ba. Iyaye ya kamata su kula sosai.
Hukumar NYSC ta bayyana sunayen wasu jami'o'i da bata amince da digiri dinsu ba. A cewar hukumar, ba ta amince da daliban jami'o'in su yi bautar kasa ba a 2021.
A farkon Watannan da muke ciki ne aka fara tafka muhara akan karatun jami'a a Najeriya, saidai shugaban jamb ya bayyana cewa ba dole bane sai kowa yaje jami'a
Wata jiha a Najeriya ta dauki wasu nakasassu aikin koyarwa a makarantun jihar. An bayyana cewa nakasassun kwararru ne kuma masu cancanta a fannin na koyarwa.
Gwamnatin jihar Borno ta shirya kafa kwalejin ilimin addinin musulunci guda 27 a dukkan kananaan hukumomi 27 dake fadin jihar don inganta karatun almajiranci.
Malaman firamare da a ka rage musu girma a Jihar Cross River, Calabar sunyi zanga-zangar rashin albashin na tsawon shekaru har shida bayan rage musu girma.
Gwamnatin tarayya ta shirya don tallafawa yaran da ba sa zuwa makaranta 10m a fadin kasar. Gwamnatin a karkashin shirin BESDA tuni ta fara gudanar da shirin.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari