Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Kungiyar malaman jami'a ta bukaci gwamnatin ta tabbatar musu kubuta daga kamuwa COVID-19 kafin su amince da komawa aiki. Sun bayyana janye yajin aiki da sukeyi.
UBEC ta fidda rahoton cewa ta gano 73% na malaman makarantun gwamnati kwararru ne. Hukumar ta kuma koka kan fuskantar karancin malamai ta take fuskanta a yanzu.
Kamfanin takin Dangote ya burge al'ummar Ijebu-Leggi da ke jihar Legas da katafaren ginin makaranta na zamani da ya yi musu. Al'ummar sun nuna jin dadinsu.
Kungiyar ta NAAT na kokarin shiga yajin aiki a sakamakon rashin samun yadda suke so daga ASUU dangane da kudin da aka sake musu biyo bayan dogon yajin aiki.
A taron jiya, an amince gwamnatin Tarayya za ta kashe N8bn a gyaran manyan titunan da su ka lalace. FEC ta ce za a gyara tituna da su ka dagargaje a Jihohi 10.
NAAT ta ja kunnen gwamnatin tarayya a kan rashin amincewa da salon biyan albashi da ASUU ta gabatar na UTAS. Ta ce kada gwamnati ta yarda wata kungiya juya ta.
Karamin ministan ilimi Najeriya ya sanar da batun shirye-shiryen dawowa makarantu da ma’aikatarsa ke yi, koda dai bai bayar da takamaiman rana ba yace zaa bude.
Gwamnatin tarayya ta aminta da gina sabbin kwalejin kimiyya da fasaha a jihohi 16 na kasar nan. Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis yayin jawabinsa a taro na 64 na kungiyar ilimi ta kasa da...
Farfesa Abiodun Ogunyemi, shugaban kungiyar ASUU kuma tsohon farfesa a jami'ar Nnamdi Azikiwe(Unizik), Awka, a jihar Anambra, da Farfesa Ikenna Onyido sunce wasu jami'oin Najeriya basu kai yadda ake kuranta su ba
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari