Gwamnatin Najeriya
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump na shirin koro yan Najeriya 5,144 gida saboda aikata laifuffuka da karya dokokin shige da fice, Najeriya za ta dauki mataki.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tara kudin shiga kusan Naira biliyan 2.4 daga shirin rijistar aure da aka bullo da shi a ma'aikatar harkokin cikin gida.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya fito da sabon tsarin da zai ba shi damar tattaunawa da mazauna jihar a dukkanin kananan hukumomi kai tsaye.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya koka kan yadda ake sukan shi a kan mulkin Najeriya. Ya ce mulki akwai wahala sosai amma mutane ba su gani.
Shugaban Amurka ya dakatar da tallafin lafiya na masu cutar HIV da ake turawa kasashen Afrika da kasashe masu tasowa. Dokar Trump za ta yi tasiri a Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce Najeriya na iya rasa dimokiradiyya idan ba a yi hankali ba. Ya kuma zargi gwamnatin yanzu da saye ra'ayin 'yan adawa da N50m.
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya tabbatar da cewa gwamnatin APC na yaki da cin hanci, gyaran tattalin arziki, da inganta tsarin dimokuradiyya.
Gwamnatin Najeriya ta shirya taro na musamman domin koyar da almajirai sana'o'in hannu. An bayyana yadda almajirai za su samu shiga shirin a tsangayu.
Kungiyar CNPD ta gano kuskure a sabon tsarin rabon harajin VAT da gwamnonin Najeriya suka gabatar, yayin da ta yaba wa Shugaba Tinubu kan kudurin gyaran haraj.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari