Gwamnatin Najeriya
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, Kwamred Joe Ajaero ya bayyana cewa ba za su nade hannayensu, ana kallon gwamnati ta na kara wa 'yan kasa wahala ba.
'Yan kasuwa sun fada a cikin rudani bayan an samu tashin gobara a wata kasuwa da ke Sakkwato, har yanzu jami'a su na kokarin shawo kan wutar da ta kama ranar Talata.
Gwamnoni sun yi sauye sauye kafin yarda ka kudirin harajin Bola Tinubu. Sun dakatar da kara harajin VAT, sauya yadda za a raba kudi ga jihohi da NITDA da TETFUND
A karshe kungiyar kasashe masu tasowa ta BRICS ta amince da kasar Najeriya domin zama mambanta wanda ake ganin zai habaka tattalin arzikinta da karfin iko.
Fitaccen dan daudun Najeriya Bobrisky ya ce zai tabbatar wa shugaba Donald Trump shi mace ce bayan an kafa dokar hana masu ware jinsi a kasar Amurka.
Gwamnatin tarayya ta bayyana dalilin karin kudin katin waya na kira da data yayin da SERAP da NATCOMS ke shirin maka gwamnatin Tinubu da NCC a gaban kotu.
Kungiyar 'yan kasuwa ta TUC ta bayyana rashin jin dadinta a kan shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na karin harajin VAT, kamar yadda dokokin gyaran haraji.
Kungiyar masu amfani da layukan sadarwa (NATCOMS) ta kalubalanci Hukumar NCC inda ta yi watsi da karin kudin tarho da cewa bai dace ba kuma zai kara wahala.
Hanu Fejiro Agbodje ya ce Najeriya na bukatar mallakar Bitcoin don bunkasa tattalin arziki, yayin da ake hasashen darajar Bitcoin za ta iya kai dala $180,000 a 2025.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari