Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Faransa ta jaddada aniyarta ta yaki da miyagun kwayoyi. Faransa za ta taimaka wa NDLEA wajen ba jami'anta horo da kwarewa a fannoni daban daban.
KamfaninTCN ya bayyana cewa an yi nasarar samar da hasken wutar lantarki mafi yawa a kwanan nan, inda ta tunkuda megawatt 5,543 ga jama'a a rana guda.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ya bayyana cewa Najeriya za ta cigaba da taimawaka wajen bunkasa tattalin kasashen ECOWAS da samar da takardar kudi.
Majalisar dattawan kasar nan ta bayyana cewa ba ta da aniyar daukar mataki a kan zarin da ake yi wa shugabanta, Sanata Godswill Akpabio bisa zargin neman Natasha.
Hukumar alhazai ta kasa, NAHCON ta fitar da sanarwa kan daukar ma'aikatan lafiya domin aikin hajjin bana. Za a fara daukar ma'aikata a ranar 8 ga watan Maris.
Kungiyoyi sun yi barazanar fara zanga zanga yayin da gwamnati ke shirin kara kudin wutar lantarki a Najeriya. Sun ce karin kudin zai jawo tsadar kayayyaki.
Kungiyar Afenifere ta bukaci kariyar gaggawa ga Farfesa Adeyeye, tana mai cewa barazana a kanta barazana ce ga lafiyar al’umma da tsaron kasa baki daya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce yana farinciki kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ya ce zai cigaba da kokari kan habaka tattalin arzikin kasar.
Hukumar fasaha da kere kere ta NASENI ta ce ana daf da kammala samar da jirgin sama na farko a Najeriya. NASENI ta ce jirgin Najeriya zai fara tashi sama.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari