Gwamnatin Najeriya
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Rikicin iyaka da na al’umma ya kashe mutane 1,796 a Najeriya tun daga 2018 zuwa shekarar 2025, wanda kungiyar PIND ta tattaro bayanansu a jihoh da dama.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce ba za a iya cigaba da biyan tallafin wutar lantarki a kasar ba. Ya ce dole ne kowa ya biya kudin wutar da ya sha.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce jiharsa ta fuskanci saukin rikicin kabilanci da na addini a cikin shekaru biyu da suka wuce saboda masu rike da sarautun gargajiya.
Sababbin hare-haren mabiya Bello Turji sun tilasta wa mazauna kauyuka 20 a Sakkwato yin hijira, yayin da matsalar tsaro ke ƙara ta'azzara a yankin.
Kamfanin Meta da ya mallaki Facebook, Instagram da Whatsapp ya yi barazanar rufe Facebook da Instagram saboda harajin Dala miliyan 290 da aka daura masa.
Gwamnan jihar Ogun ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da kamfanin sarrafa auduga mafi girma a jihar Ogun. Mutane 250,000 za su samu aiki.
Kasar Birtaniya ta yi magana kan tsohon sojanta da aka kama da Bindigogi a Najeriya. An kama mutumin da bindigogi kirar AK47 fiye da 50 a jihar Delta.
Ahmad Isa na Brekete Family ya bayyanawa duniya cewa yana cikin koshin lafiya kan rade radin kama shi. Ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan saka sola a Villa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari