Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta karyata rahoton da ke cewa an kori Ministoci uku, tana cewa labarin karya ne kuma barazana ga 'yancin fadar albarkacin baki.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya ce talauci ba laifi ba ne, yana kiran ‘yan Najeriya da su rungumi juna da raba abin da suka mallaka.
Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills ya gana da kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah domin jin matsalolin makiyaya a yankunan Najeriya da samar da mafita.
Babbar kotun tarayya ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar kan Buhari da Emefiele saboda sauya Naira, bisa dalilin rashin halartar sauraron shari'a.
Bayan yada jita jitar cewa an kama Ahmad Isa mai Brekete Family, abokin aikin shi ya tabbatar da cewa ba kama shi aka yi ba. Ya ce Ordinary President ya tafi hutu ne
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya ce Peter Obi ba shi da bakin magana kan talauci, domin a lokacin mulkinsa a Anambra, talauci ya karu daga 41.4% zuwa 53.7%.
Gwamnatin Najeriya ta sha bayyana aikin da take yi wajen tabbatar da an samu tsaro a kasa, amma ba a cimma ruwa ba. Amnesty ta ce wannan halin bai yi ba.
An kama wasu 'yan Najeriya 22 da ke damafarar maza da sunan su mata ne su samu hotunan tsiraicinsu. Suna amfani da hotunan batsan wajen neman kudin fansa.
Hadakar Atiku ta ce sauya shekar gwamnonin PDP ba abin mamaki ba ne, tana zargin wasu da yin aiki da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kafin 2027.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari