Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa mai ba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara na musamman kan harkokin jama'a, Aliyu audu ya yi murabus daga mukaminsa.
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci gwamnatin tarayya ta biya diyya saboda soke bukukuwan hawan sallah na shekara biyu da suka wuce wanda ya jawo asara da yawa.
Malaman jami'a sun koka kan rashin samun albashin watan Mayu bayan kusan mako daya da karewar wata. Abdelghaffar Amoka ya ce sun shiga sallah ba albashi.
Kungiyar MURIC ta zargi gwamnatin Bola Tinubu da NRC kan fifita Kiristoci a kan Musulmi a lokacin bukukuwan addini, Kirsimeti ana shiga jirgi kyauta banda sallah.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahoto kan zargin ana juya akalar gwamnatin Shugaba, Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar kwadago sun ce wahala ce kawai ta karu a shekara 2 da Bola Tinubu ya yi a mulki. NLC ta ce Bola Tinubu ya kara kudin man fetur da ya jefa mutane a wahala
Kungiyar ma'aikatan shari'a ta Najeriya, JUSUN ta dakatar da yajin aiki bayan ganawa da CJN da wakilan gwamnati, ta umarci ya'yanta su koma aiki 4 ga Yuni, 2025.
Yayin da saura kwana uku a gudanar da bikin babbar sallah, masu sayar da dabbobi a Nijar sun koka da rashin riba da ciniki, duk da yawan dabbobin a kasuwa.
Kasar Faransa ta fitar da jerin kungiyoyin fararen hula 19 da suka samu tallafin N1.8bn a jihohin Najeriya 14. An raba tallafin ne domin kawo cigaba a Najeriya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari