Zaben Najeriya
Wani jigo a PDP ya fitar da hasashen zaben 2023, ya hango wanda zai zama sabon Shugaban Kasa. Dele Momodu ya ce Atiku Abubakar yana kan hanyar samun nasara.
A cewar hukumar zabe ta INEC, ba za a yi zabe ba a wasu rumfunan zabe 240 da ta bayyana sunayensu a cikin wata sanarwa da ta fitar. Mun tattaro muku sunayensu.
Shugaban hukumar zaɓr ta kasa mai zaman kanta, Mahmud Yakubu, ya ce INEC bata tare da kowane ɗan takara ko jam'iyya, aikinta kawai ta shirya zabuka da gaskiya
Yan kwanaki kafin babban zaben kasar, Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya ce lallai shine zai lashe zaben.
Sanata Emmanuel Bwacha ya sake samun nasara a zaben fidda gwanin dan takar kujerar gwamnan jihar Taraba na jam'iyyar All Progressives Congress APC ranar Juma'a.
Atiku Abubakar ya bayyana abin da Jama'a ba su sani ba game da takarar Peter Obi. Daniel Bwala ya ce Obi ya sauya-sheka ne saboda ba zai samu tikitin 2023 ba.
Amurka Tayi Magana Kan Goyon Baya Wani ‘Dan Takara Ya Zama Shugaban Najeriya. Mataimakiyar Ministar harkokin Afrika ta Amurka ta fadawa matasa abin da za su yi.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin cocin INRI Evangelical Spiritual Church ya ce an masa wahayi cewa yan Najeriya za su fuskanci wahalhalu bayan zaben 2023.
Yanzu muke samun labarin cewa, kotun koli ta tabbatar da Emenike a matsayin sahihin dan takarar gwamnan jihar Abia a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki.
Zaben Najeriya
Samu kari