Zaben Najeriya
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta musanta labaran ƙaryar dake yawo cewa ta dakatar da ɗan takarar gwamnan ta a jihar Nasarawa. Tace ba gaskiya bane.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun sace dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar Young Progressives Party, YPP, Prince Agbor Onyi ana daf da zabe.
Yan bindiga da ake zargin makisa ne sun kai hari gidan SanataTeslim Folarin a garinsu, shaidun gani da ido sun ce yan bindigan sun rika harbe-harbe suna nemansa
Rahoton da muka samo ya bayyana adadin mazabun da za a sake zaben sanata da 'yan majalisun tarayya a gobe Asabar 18 ga watan Maris hade da na gwamnoni a kasar.
Dan takarar sanatan jihar Taraba ya yi nasara a gaban kotu bayan kai ruwa rana. An bayyana David a matsayin wanda ya zai yi takara a mazabar ta Taraba a Arewa.
Rundunar ƴan sandan Najeriya (NPF) tayi gargadi mai zafi kan masu shirin tayar da hargitsi a ranar zaɓen gwamnoni dake tafe Ta bayyana cewa su shirya mutuwa.
An farmaki tawagar ɗan takarar gwamnan jihar Zamfara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar dake tafe ranar Asabar.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
Nasiru Yusuf Gawuna ya yi nasarar zama dan takarar gwamna na Kano a jam'iyyar APC bayan zaben cikin gida da aka yi, ya yi aiki tare da gwamnoni uku a jihar Kano
Zaben Najeriya
Samu kari