Zaben Najeriya
Yan kwanaki 17 kafin babban zaben kasa na 25 ga watan Fabrairu, shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, Mahmood ya ce za a yi zabe kamar yadda aka tsara.
A yanzu haka, shugaban hukumar zabe (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, na cikin ganawa da majalisar zartaswa karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya yi ikirarin cewa wasu mutane makiya dimokradiyya ne ke son kawo rudani.
Gabannin babban zaben Najeriya da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, gwamnan babban bankin Najeriya ya saka labule da shugaban hukumar zabe ta kasa (INEC).
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023, ya ce ya dogara ga Allah ne don samun nasara a zaben. Ya bayyana hakan ne a Abuja
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki ya bukaci yan Najeriya da kada su yi zanga-zanga, inda ya ce kawai su mallaki katin zabensu don waje da APC.
Atiku Abubakar ya zo ya yi kamfe a Benuwai amma Gwamna Ortom da Kwamishinoninsa ba su je ba amma an hangi David Mark, Gabriel Suswam, Orker Jev, Abba Moro.
Yayin da zaben 2023 ke karatowa, an kama wasu 'yan kasashen waje dauke da katin zaben Najeriya. An ce an kama katukan ne a jihar Kwara da ke Kudu maso Yamma.
Kotun koli ta ayyana Ahmad Lawan, Shugaban majalisar dattawan Najerya matsayin halastaccen 'dan takarar sanata na Yobe ta Arewa a jam'iyyar APC a zabe mai zuwa.
Zaben Najeriya
Samu kari