Zaben Najeriya
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasa ya shawarci yan siyasa kada su kashe mutanen da suke fatan zasu mulka bayan sunci zabe, ya bada shawarar ne gabanin zabe
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Babban hadimin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ƴan Najeriya sun gudanar da zaɓen shugaban ƙasa cikin kwanciyar hankali da lumana.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta sauyawa kwamishinonin ƴan sanda biyar da ta tura aiki a jihar Kano cikin mako ɗaya. Anyi wannan sauyin ne ana dab da zabe..
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kano, ta zargi hukumar DSS da ƙulla wata ƙullalliya domin kawo mata rashin nasara a zaɓen dake tafe na ranar Asabar
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa har yanzu yana da kyakkyawar alaƙa tsakanin sa da tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Dan takakarar gwamna na jam'iyar ADC Mal Ibrahim Khalil yace manufofinsa masu kyau ne zasu sa yaci zabe ba wai yawan neman kamfe ko jama'a ba kamar yadda aka ga
A ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023 za a gudanar da zaɓen gwamnoni a Najeriya, sai dai akwai jihohi 8 waɗanda ba za a a gudanar da zaɓen ba a cikim su..
Alhaji Aminu Alhassan Dantata, ya musanta rahotannin da ake yaɗawa cewa yace a zaɓi ɗan takarar jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna a zaɓen gwamnan jihar mai zuwa.
Zaben Najeriya
Samu kari