Zaben Najeriya
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, jam'iyyar APC a halin yanzu ta dage ranar rufe sayar da fom din takara zuwa ranar 10 ga watan Mayu. Ta yi karin haske akai
Ministan shari'a kuma antoni janar na tarayya, Abubakar Malami (SAN) ya gwangwaje sojojin baka da kugiyoyin magoya bayansa da wasu mukarrabansa da motoccin alfa
Bayyanar mai neman kujerar majalisar wakilai daga Legas dauke da fostar Bola Ahmed Tinubu a masallacin Harami da ke kassar Saudiyya ya janyo maganganu da yawa.
A yau ne kungiyar TNN ta samarwa da sanata Rochas Okorocha fom din nuna sha'awa da tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, kamar yadda ya yada a Facebook
Tsohon shugaban majalisar dattawan tarayyan Najeriya, Ken Nnamani, ya bayyana niyyarsa ya zama kan kujerar shugaba Buhari da zaran ya tashi a babban zaben 2023.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarin kare kuru’un ‘yan Najeriya ta hanyar tabbatar da an yi zaben-gaskiya da gaskiya a shekarar 2023 da ke karatowa, D
Siyasar Najeriya na kara daukar wani salo mai ban sha'awa yayin 'yan siyas ake kara tallata jam'iyyunsu a wannan lokaci na jiran babban zaben shekarar 2023.
Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Dr. Iyorchia Ayu, ya fadawa masu neman mallakar tikitin jam'iyyar cewa kowa tashi ta fisshe shi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari karbi bakuncin gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello a fadarsa da ke Aso Rock Villa da ke Abuja, don nuna masa fom din takara.
Zaben Najeriya
Samu kari