Breaking
Yanzu-Yanzu: PDP ta tsayar da dan takarar shugabancinta gabanin babban taronta
Wata jami'ar hukumar yan sanda wacce aka harba a ya yin rikicin zaben da ya faru a jihar Ekiti ranar Asabar ta rigamu gidan gaskiya bayan ta yi jinya a asibiti
Za ku ji yadda NIN za ta taimakawa INEC wajen gudanar da zabe mai nagarta. Daga cikin matsalolin da ake ganin karbar NIN zai magance akwai hana kananan yara.
Karin bayanai sun billo kan lamarin da yasa tsohon Shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya yarda da shank aye a zaben 2015. A baya bayanai daban-daban sun dunga fitowa daga bakunan manyan jami’ai kan matakin Jonathan.
Zaben Najeriya
Samu kari