Zaben Najeriya
Babbar jam'iyyar hamayyar ƙasar nan, PDP ta fara shirye-shirywn zaɓen fidda gwanayen ta a zaɓen 2023, inda ta kafa kwamitocin da zasu tantance 'yan takara.
Sansanin gwamna Zulum na ta raguwa yayin da makusantansa da yawa suka nuna sha'awar tsayawa takara a kujeru daban-daban na jihar ta Borno a zaben 2023 mai zuwa.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa bai yarda da tsarin karba-karba ba a zaben shugaban kasa na 2023. Ya kuma ce Jonathan kadai zai janyewa.
Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa, ya ce idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa zai kawo karshen ta'addanci da garkuwa da mutane a kasar.
Gabannin babban zaben 2023 akwai akalla yan siyasa 42 da suka nuna sha'awarsu a kan kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari. Suna ci gaba da tuntubar manya.
Wata kugiyar mai suna, Generational Powershift Forum, GPF, ta ja kunnen tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar akan surutai dangane da yiwuwar tsayar d
Yanzu haka batun siyar da fom din takara na ko wanne mataki na jam’iyyar APC wanda za a fara yau (Asabar) ya tsaya cak sai baba ta gani, The Punch ta ruwaito.
An bukaci tsaffin gwamoni - Jolly Nyame da Joshua Dariye - wadanda a baya-bayan nan Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa afuwa su shiga takarar shugaban kasa. Dan
Malamin ya ce daya daga cikin wadanda yake magana akai ya fito daga Kudu maso Yamma yayin da dayan kuma dan Kudu maso Kudu ne, inji rahoton jaridar The Punch.
Zaben Najeriya
Samu kari