Zaben Najeriya
Rabiu Musa Kwankwaso, 'dan takarar shugaban kasar jam'iyyar NNPP, a ranar Asabar ya shawarci tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi da ya amince da tayinsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress, Dr Nicholas Felix, ya yi korafin cewa dan takarar jam’iyyar, Asiwaju Bola Tinubu, ya kat
A yayin da wa'adin da hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bada na mika sunayen ainihin wadanda za su yi wa yan takarar shugaban kasa mataimaki, dan takarar APC
Hamza Al-Mustapha, tsohon hadimin marigayi Janar Sani Abacha ya jadada kudirinsa na zama shugaban kasar Najeriya a shekarar 2023. Al-Mustapha, wanda shine dan t
An ga wani hoton dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar a birnin Malaga na kasar Spain yana cin duniyasa da tsinke.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake jadada cewa gwamnatinsa za ta tabbatar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, ta yi zabe na adalci kuma cikin zaman lafiya a 2023.
Labari ya zo mana cewa wani jagora a jam’iyyar APC ya yi watsi da batun sak, ya ce shinkafa da wake zai yi a zaben 2023 saboda an ba Bola Tinubu tikitin 2023.
Gabanin zaben 2023, Gwamna Abubakar Sani Bello ya ayyana ranar Alhamis 30 ga watan Yuni 2022 da Juma’a 1 ga Yuli 2022 a matsayin ranakun hutu a fadin jihar domi
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana damuwarta kan yadda ake samun karancin karbar katunan zabe na dindindin a jihar Legas ta Kudu maso Yamma.
Zaben Najeriya
Samu kari