Jihar Ekiti
Wani dalibi a Jami'ar Tarayya da ke Jiyar Oyo, Bolu ya bayyana yadda masu garkuwa suka ciyar da shi da yan uwansa danyen rogo da masara tsawon sati biyu da suke
Jami’ar Afe Babalola da ke jihar Ekiti ta karrama Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Lahadi, 21 ga watan Nuwamba, saboda kokarinsa.
Rundunar hadin guiwa ta jami'an tsaro a jihar Ekiti ta halaka wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne yayin da ya je karbar kudin fansa a dajin da ke Ekiti.
Miyagun 'yan bindiga sun mamaye gidan rasuwa, inda suka sace mutane 8 da suka halarci jana'iza. Rundunar 'yan sanda tuni sun fara bincike don gano inda aka kai
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya gargaɗi yan Najeriya kada su kuskura su ƙulla gabar da zata sa wani ya rasa rayuwarsa kan yan siyasa, domin kansu a haɗe yak
Gwamnan jihar Ekiti ya ziyarci Bola Tinubu a Landan ya kuma bayyana a irin yanayin da ya same shi. Ya ce an yiwa Tinubu tiyata shi yasa ya ziyarce shi kadai.
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi tsokaci kan fastocin sa da ake yaɗawa na takarar shugaban ƙasa, karkashin jam'iyyar APC babban zaɓe mai zuwa 2023.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ekiti, ta tabbatar da cafke wasu mutum uku da ake zargin suna da hannu a sace wasu ma'aurata ana gaba da ɗaura musu aure a Ekiti
Za a nadawa shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, da wasu fitattun 'yan Najeriya shida sarautar Iyin-Ekiti, a karamar hukumar Irepodun / Ifelodun.
Jihar Ekiti
Samu kari