Jihar Ekiti
Daliban Kwalejin Lafiya da KImiyya, Ijero-Ekiti, a ranar Laraba, sun shiga firgici, bayan abokan karatunsu kimanin 100 sun shaki wani abu da ake zargin guba ne
Wani rahoto da jaridar Leadership ta fitar ya bayyana cewa mai baiwa Gwamna Kayode Fayemi na jihar Ekiti shawara ta muamman a fannin ilimi, Farfesa Francisca.
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya baiwa matasa shawarar cewa su haɗa kansu su kori jam'iyyar APC daga kan mulki matuƙar basu gamsu da salon mulkinta ba.
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a jihar Ekiti sun bude wuta a kan motar Elewu na Ewu Ekiti, Oba Adetutu Ajayi, inda suka ji wa basaraken rauni a yayin harin.
Gwamnan Ekiti kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Kayode Fayemi ya ce a iya saninsa babu dan siyasar da zai samu damar zama shugaban kasa amma ya ki.
Kayode Fayemi, gwamnan jihar Ekiti, ya ce yn sha fama da harin ‘yan sanda, duk da matsayin sa na gwamna. A cewarsa ba komai gwamna ke da iko akai ba a kasar nan
Wata jami'ar hukumar yan sanda wacce aka harba a ya yin rikicin zaben da ya faru a jihar Ekiti ranar Asabar ta rigamu gidan gaskiya bayan ta yi jinya a asibiti
Wata ƙungiyar kawo cigaban demokaraɗiyya ta kirayi hukumar zaɓe ta ƙasa da ta ɗau tsattsauran mataki kan duk jam'iyya da aka samu da hannu wajen tada hargitsi.
Jihar Ekiti a karo na biyu ta sake bai wa makiyaya da manoma wa'adin makwanni biyu domin su yi rajista da jihar ko kuma su dauki nasu ya nasu su bar jihar.
Jihar Ekiti
Samu kari