Matsin tattalin arziki
A maimakon a rika bada kudin da za a karkatar, Muhammadi Ali Ndume ya kawo kudiri. ‘Dan majalisa ya kawo kudirin da zai ba marasa karfi ikon sayen shinkafa
Wasu da ake tunanin 'yan daba ne sun farmaki manyan motoci dauke da kayan abinci a yankin Suleja da ke jihar Neja inda suka wawushe buhuhunan shinkafa da sauransu.
Gwamnatin tarayya ta sanar da dakatar da fitar da iskar gas din dafa abinci zuwa kasashen waje domin rage karanci da tashin gwauron zabin farashinsa a kasar.
Bayan zaman tattaunawa da gwamnatin Mohammed Umar Bago, kungiyar kwadago reshen jihar Neja ta janye yajin aikin da ta shiga a ranar Laraba, 21 ga watan Fabrairu.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya ambaci asalin matsalar da ake ciki a mulkin Bola Tinubu, ya ce dole kowa sai ya taka rawar gani a kasar.
Primate Elijah Ayodele ya yi kira ga gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu da ta mayar da mabuyar 'yan ta'addan Boko Haram su zama gonaki don karfafa tsaro da abinci.
Tun kwanakin baya gwamnatin Bola Tinubu ta ce za a fito da buhunan hatsi a raba. An shafe makonni 2 da yin alkawarin rabon hatsi, ‘yan Najeriya suna jiran tsammani.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na ganawar sirri da tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon a fadarsa da ke birnin Tarayya Abuja.
Shugabannin kungiyoyin ƙwadago sun ce ba gudu ba ja da baya daga kudirin da suka yi na gudanar da zanga-zanga a ranar 27 da 28 ga watan Fabrairu a fadin Najeriya.
Matsin tattalin arziki
Samu kari