Matsin tattalin arziki
Ministan tattalin arzikin kasa, Olawale Edun ya ce farashin abinci zai fado. Gwamnatin tarayya za ta raba buhuna 1, 407,205 domin farashin abinci ya sauko.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta bar Bola Tinubu da biyan bashin tiriliyoyin kudi. Kafin a biya bashin, Ministan tattalin arzikiya ce sai sun binciki Godwin Emefiele.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa za ta kayyade farashin abinci a kasar saboda hauhawan farashin kaya a kasar, musamman ma kayan abinci da sauransu.
Za a samu labari jama'ar gari a Jihar Katsina sun daka wa wata motar kamfanin Dangote wawa, inda suka yi awon gaba da kayan abincin da take dauke da su.
Hukumar hana fasa kwauri ta kasa ta ce za ta rabawa 'yan Najeriya kayan abincin da ta ƙwace daga hannun masu laifi da nufin saukakawa mutane wahalar da nake ciki.
Wani mutum ya nuna kaduwarsa kan farashin da ya siya man fetur a jihar Enugu. Mutumin ya nuna shaida sannan ya bayyana sunan gidan man da ya siye shi kan haka.
Dr Emmanuel Iwuanyanwu, shugaban Ohanaeze Ndigbo, ya gargadi Inyamurai a fadin kasar kan shiga zanga-zanga kan matsin rayuwar da ake ciki karkashin Tinubu.
Seyi Tinubu ya ce babu dadi ganin mutanen kasar nan suna shan wahalar da ya kamata a sha shekarun baya. Ita ma Folashade Tinubu-Ojo ta ce mutane su kara hakuri kadan
Wani matashi ‘dan Najeriya ya garzaya dandalin soshiyal midiya don fallasa abokinsa da ya kama yana shan garin kwaki da man ja. Nan take matashin ya boye abincin.
Matsin tattalin arziki
Samu kari