Hukumar DSS
DSS ta bani, an je kotu domin fito da Tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele. Kungiyar ta roki Alkalin kotun tarayya na Abuja ya daure shugaban DSS a kurkuku.
Rundunar ƴan sandan farin kaya (DSS) za ta sake gurfanar da Emefiele a gaban kotu bisa zargin mallakar bindiga da alburusai ba bisa ƙa'ida ba a birnin Legas.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja babban birnini tarayyar Najeriya, ta umarci jami'an DSS, da su gaggauta sakin Godwin Emefiele daga wurinsu.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele a gaban kotu bayan hukuncin da wata babbbar kotu da ke Abuja ta yanke.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta yi nasarar cafke wani matashi likitan bogi mai suna David Samuel bisa zargin gudanar da asibiti da kula da marasa lafiya.
Babbar kotun Tarayya a Abuja ta umarci hukumar DSS ta mika dakataccen gwamnan babban banki na CBN, Godwin Emefiele zuwa kotu ko kuma sake shi a cikin mako daya.
Rahoton da muka tattara muku ya bayyana gaskiyar halin da ake ciki na cewa, ko da gaske ne an kama wasu makudan kudade a gidan tsohon gwamnan CBN Emefiele.
Wani limamin majami'a a Lagos, Bamidele Ilukholor Elijah ya gargadi dan takarar shugaban kasa, Peter Obi da ya yi hankali don ya yi mafarki ya gan shi a ankwa.
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta karyata labarin da ke cewa, ta kama tsohon gwamnan jihar Zamfara saboda ya ki amsa wayar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu.
Hukumar DSS
Samu kari