Delta
Kakakin hukumar yan snda na jihar Delta, ya tabbatar da cewa wasu gungun mutane sun fatmaki jami'an yan sanda, inda suka hallaka mutum ɗaya tre da ƙona motarsu.
Badakalar Ibori da aka dawo dasu daga kasar Landan zuwa Najeriya, an tura kudaden zuwa jihar Delta asalin jihar da gwamnan ya wawashe kudaden. Dama duna kokawa
Gwamna Ifeanyi Okowa a ranar Talata ya sallami kwamishinoni 25, sakataren gwamnatinsa, shugaban ma'aikatan fadarsa, babban mai bashi shawara a harkar siyasa.
Hukumar Hisbah, ta kame wasu ma'aurata da suka yiwo safarar jaririya daga jihar Delta har zuwa jihar Kano. An mika su ga 'yan sanda don ci gaba da bincike.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun kai wani sabon hari ofishin yan sanda a jihar Delta, inda suka ƙona ginin ofishin, suka yi awon gaba da makamai.
An ruwaito cewa tsawa ta kashe shanun makiyaya a wani yankin jihar Delta, lamarin da ya jawo firgici tsakanin mazauna a yankin. An bayyana gargadi ga makiyayan.
Wuta ta kama a wani yankin hedkwatar 'yan sanda ta jihar Delta a yau Alhamis. An ruwaito cewa, babu asarar rai kuma 'yan sandan sun yi kokarin kwashe takardunsu
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wasu manyan jiga-jiganta biyu a jihar Delta, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Wata mata mai ɗauke da juna biyu, kuma mahaifiyar 'yaya takwas ta kashe mijinta har lahira bayaɓ wata yar taƙaddama t shig tsakaninsu kan dawowarta a makare.
Delta
Samu kari