Daurin Aure
Amanda Chisom, ma’abociyar yada labarai ta bayyana labarin wata budurwa wacce ta fasa aure ana sauran kwanaki biyu su zama mata da miji da saurayinta kan kudi.
An harbe wani ango har lahira a yayin da ake tsaka da shagalin bikinsa a cikin kuskure inda aka bar wa amarya gawarsa kwance cikin jini cike da tashin hankali.
A Arewa maso gabashin Najeriya, ana aurar da yara da karfi-da yaji saboda talauci. Iyaye su na aurar da yara mata saboda su samu kudin biyan bashin gona a Yobe.
Dangin wani mutum sun rika masa dariya bayan ya kamu da soyayyar wata mata makauniya. Mutumin mazaunin garin Arusha, a Tanzania, yana wurin aiki ne a lokacin da
Ranar Asabar da ta gabata Ooni (Sarki) na garin Ife dake jihar Osun ya cika shekaru 48 a duniya. Daidai wannan lokaci Sarkin ya angwance da tsala-tsalan Amare 5
An shirya manya-manyan biredi a leda sannan aka rabawa kowani mutum da ya halarci taron. Mahalarta taron sun cika da mamaki a lokacin da suka karbi rabonsu.
Matashi shawarci masu amfani da shafukan soshiyal midiya da kada su taba yarda da mace yayin da ya bayyana yadda budurwa tayi rugu-rugu da zuciyar abokinsa.
Hotunan auren wasu masoya ya haifar da zazzafan muhawara a shafin soshiyal midiya yayinda amaryar ta bayyana a wajen liyafar auren nasu ba tare da kwaliyya ba.
Ooni na Ile-Ife, Oba Enitan Oginwusi, Ojaja II ya auro sabuwar mata mai suna Ashley Adegoke inda ya shiga da ita fadarsa a cikin wani kasaitaccen shagalin biki.
Daurin Aure
Samu kari