Dandalin Kannywood
A wata tattaunawa da yayi da BBC, fitaccen jarumi kuma mawaki a masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Ado Gwanja yayi bayani dalla-dalla akan abubuwan da suka shafi rayuwarshi...
Sananniyar matashiyar jarumar fina-finan Hausa mai suna Surayya Aminu, wacce aka fi sani da Rayya, ta bayyana cewa a kasuwa take don kuwa neman mijin aure take. Jaruma Rayya ta bayyana cewa, a shirye take ga duk wanda yake so da..
Sananniyar jaruma kuma mai daukar nauyin fina-finai, Rukayya Umar Santa wacce aka fi sani da Dawayya, ta bayyana cewa ta samu nasarori masu tarin yawa a masana'antar...
Sanannen jarumin fina-finan Hausa na Kannywood, Adam A Zango wanda a kwanakin baya ya bayyana cewa ya bar masana'antar ta Kannywood saboda wasu dalilai...
A satin da ya gabata ne wasu kafafen yada labarai na Hausa suka dinga wallafa cewa, Shugaba Buhari ya ba wa jarumi Nura Hussaini mukami a kwamitin hukumar aikin Hajji ta kasa. Sai dai bayan bincike da Dabo FM ta gudanar, ta tabbat
A ranar 4 ga watan Disamba 2019 newani bidiyo dauke da wasu samari masu tuyar kosai ya mamaye shafukan sada zumunta, cike da ban mamaki da al’ajabi ganin samari masu tuyar kosai a wannan lokaci da muke ciki na girman kai da son...
Fitaccen jarumin wasan barkwancin nan na masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Dan Azumi Baba Tsamiyar 'Yan Gurasa, wanda aka fi sani da Kamaye, ya bayyana cewa sakacin su ne ya sanya masana'antar Kannywood ta...
Sananniyar jarumar Nollywood da Kannywoood, Rahama Sadau ta cika shekaru 26 a ranar Asabar da ta gabata. Ta bayyana hakan ne a shafinta na Instagram a ranar.
Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Allah ya yi wa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Hafsat Idris, rasuwa. Kamar yadda hoton da jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram, wanda yake nuna dakin asibiti, akwai yuwuwar mahaifin
Dandalin Kannywood
Samu kari