Dandalin Kannywood
Awata tattaunawa da tayi da gidan rediyon freedom, Jarumar mai tasowa Surayya Aminu wacce aka fi sani da Rayya ta cikin shirin kwana casa’in, ta amsa wasu muhimman tambayoyi da suka shafi harkar sana’arta da kuma rayuwarta...
Shahararren mawakin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma Sarkin wakar sarkin Kano, Naziru M Ahmad, ya karyata jita-jitan cewa kamfanin shirya fina-finan na shirin durkushewa.
A zantawar da jaridar mako-mako ta Aminya tayi da jarumin Adam Zango, ya bayyana cewa harkokinshi a Legas sun kankama. Yana shirin nan da watanni shida zuwa shekara zai maar da iyalinshi gaba daya da mahaifiyarshi Legas...
Sananniyar jaruma Halima Yusuf Atete za za zama amarya a watan Janairu mai zuwa na shekarar 2020, wata kwakwarar majiya ta tabbatar wa da mujallar fim. Ba tun yau ba ake maganae auren jarumar, amma sai magana ta kankama sai kuma a
Rukayya Umar Santa, wacce aka fi sani da Dawayya, tsohuwar jaruma ce kuma furodusa a masana’antar Kannywood. A hirar da jarumar tayi da Weekend Magazine, ta bayyana yadda ta tsunduma harkar siyasa da sauransu.
Sashin labarai na kamfanin haska fina-finan Hausa na Northflix ya bayyana cewa, Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawal ya ba wa jarumin fina-finan Hausa Mustapha Nabraska mukamin mai bashi shawar na musamman.
Daya daga cikin jaruman fina-finan Kannywood wanda ya dade yana taka muhimmiyar rawa a masana’antar, ya bayyana cewa rashin sanin ciwon kai da rashin girmama juna, a matsayin abubuwan da suka fi komai ci mai tuwo a kwarya...
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bude gidan kwalliya mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna. Tun farko dai jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram cewa zata bude sabon waje mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna.
Sanannen mawaki kuma jarumin fina-finan Hausa, Adam A. Zango, ya shaida wa Aminiya cewa zuwa yanzu ya koma birnin Legas da harkokinsa.
Dandalin Kannywood
Samu kari