Cikakken Bincike
Shugaban kwamitin bincike da hukumar zabe na kasa mai zaman kanta ta nada dan bincken maguda da aka ce an yi zaben kananan hukumomi da aka yi a jihar Kano Abubakar Nahuce ya bayyana cewa babu inda kananan yara suka yi zabe a Kano.
Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa gwamnatin tarayya za ta kafa kwamitin mutane 12 domin bincikar yadda aka sace yan matan makarantar sakandare dake garin Dapchi a jihar Yobe. Za a kaddamar da wannan kwamiti ne a yau Laraba.
Adadin yara masu fuskantar barazanar mace-mace kafin sun cika shekaru biyar da haihuwa yana hauhawa kamar yadda bincike na Multiple Indicator Cluster Survey, MICS ya bayyanar. Maureen Zubie-Okoro jagorar binciken ita ta bayyana.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito mafi yawan mabiya addinin Musulunci, wato Musulmai sun fi yawaita a manyan biranen kasar Amurka, da suka hada da birnin Washington da New York, fiye da sauran garuruwan kasar........
Wani sabon bincike ya bayyana cewa yawun bakin dan Adam ya na kunshe da sunadarai wanda ke habaka saurin samuwar tashoshin jini wanda su ke taimakawa wajen wark
A wani sabon binciken masana kiwon lafiya na kasar Birtaniya ya bayyana cewa rashin isashen barci ya na haifar da kiba wadda take alakantuwa da rashin ingatacce
A wata doguwar makala wani Farfesa a jami'ar Georgetown a Ingila a wani bincike da ya wallafa ya bayyana dangantar kungiyar Izala da Salifiya ga Boko Haram.
Rahotanni sun nuna cewa bisa ga wani sanarwa da akayi, yawan masu magana da Harshen Hausa, sun kai kimanin miliyan 120 a kasar Najeriya.
A wani sabon bincike na kwanan nan an gano cewa tusa na magani na cututtuka kalakala A baya dai ana tunanin cewa iskar tusa na da illa
Cikakken Bincike
Samu kari