Jihar Borno
Dakarun sojin Najeriya sun bankado wani hari da mayakan ta'addanci na ISWAP suka kai wa tubabbun 'yan Boko Haram a Damboa da ke jihar Borno,TheCable ta ruwaito.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta karrama Muhammad Abu Ali, soja mai mukamin laftanal kanal kuma kwamandan bataliya ta 272 a baya wanda Boko Haram suka kashe.
Majiyoyin tsaro sun bayyana cewa, wani kasurgumin dan Boko Haram ya mika wuya yayin da ake ci gaba da ganin 'yan ta'addan na tuba tare da aje makamansu a Borno.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kashe mayakan Islamic State of West Africa Province, ISWAP guda 24 a duwatsun Mandra da Gaba a yankin Gwoza a ranar Juma'a. Lamari
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya ce bayan goyon bayan kafa 'yan sandan jihohi a Nigeria, The Cable ta ruwaito. Ana ta kiraye-kirayen cewa a bawa jihohi da
Gwamna Babagana Umara Zulun ba jihar Borno a ranar Laraba ya zargi daukan jami'an tsaro da hukumomin tsaron Najeriya ke yi aiki da sama siyasa a cikin lamarin.
A kalla 'yan ta'adda 28 da ke da alaka da Islamic State of the West African Province (ISWAP)tare da masu basu hadin kai a kasuwancin kifi ne suka hadu da ajali.
Yayin da rundunar sojojin sama ke cigaba da samun galaba kan mayaƙan Boko Haram, wani jirgin yaki ya sake yin kuskuren sakin ruwan bama-bamai kan mutane a Borno
Gwamnatin Borno tare da gwamnatin tarayya zasu yi amfani da miƙa wuyan yan Boko Haram wajen dawo da zaman lafiya a arewa maso gabas, a cewar gwamana Zulum.
Jihar Borno
Samu kari