Jihar Borno
Shugaban kwamitin rundunar sojojin ƙasa a majalisar dattijai, Sanata Ali Ndume, yace har yanzun yana nan a kan maganarsa ta farko kan mika wuyan yan Boko Haram.
Kungiyar ta'addanci ta Islamic States West African Province (ISWAP), tsagin Boko Haram ta gargadi wasu mazauna Borno, musamman yankunan da suke da iko da mutane
Bayan shafe shekaru 35 yana aikin koyarwa, wani malamin makaranta ya kare a aikin tallan man zafi a jihar Borno duk da kasancewar turawa ne suka horar dashi.
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, ya ziyarci Bitrus Tamba, faston da aka kashe dansa yayin rushe cocin Ekklesiyar Yan’uwa Nigeria (EYN) dake Maiduguri, babba
Mayakan ta'addanci na ISWAP wadanda ake kira da Boko Haram, sun yi ikirarin sheke sojojin Najeriya goma bayan farmakin da sauka kai sansanin sojojin da ke Rann.
Mayakan ISWAP sun kai wa sansanin soji da ke Rann farmaki, hedkwatar aiwatar da mulkin karamar hukumar Kala-Balge ta jihar Borno. Tazarar Rann zuwa Maiduguri.
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, yace kamata yayi a kara karfafa yan kungiyar Boko Haram domin su canza tunaninsu, su koma rayuwa kamar kowa.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan ta'addan kungiyar ISWAP sun fatattaki mazauna a jihar Borno, sun kuma kona gidaje da dama in ji wata majiya.
Gwamnan jihar Borno ya hana wa'azi sakaka, ya kuma umarci hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kame dukkan malamin da ya ke wa'azi ba tare da izinin gwamnati ba
Jihar Borno
Samu kari