Jihar Borno
A kalla 'yan ta'addan kungiyar ISWAP/Boko Haram 37 ne jiragen yakin sojojin saman Nigeria, NAF, suka kashe yayin luguden wutan da suka yi musu a dajin Sambisa.
Ministan tsaro, manjo janar Bashir Salihu Magashi mai ritaya ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno.Bashir ya jagoranci dukkan hafsoshon tsaro zuwa garin.
Rahoto daga jihar Borno ya bayyana yadda mayaƙan ISWAP suka ci karfin yan sanda, suka tilasta shiga bariki a garin Damboa, sun kashe mutum uku yayin harin.
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation HADIN KAI sun halaka wasu 'yan ta'adda tare da samo a kalla motocin yaki biyu tare da buhunan taki 622.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin yan kungiyar Islamic State in West Africa Province (ISWAP) ne suna can sun kai hari garin Damboa a jihar Borno. Damboa yana nan
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, a halin yanzu ta amince da biyan makudan kudade domin kammala aikin titin Gombe zuwa Biu ta jihar Borno. Aikin zai fara nan
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ɗauki alƙawarin fara biyan mafi ƙarancin abashi na N30,000 ga malaman makarantar firamare na jihar Borno.
Kungiyar da ke hamayya da Boko Haram, ISAWP ta hallaka wasu jiga-jigan kungiyar Boko Haram biyu a wani kwanton bauta da mambobin ISWAP din suka kai a wani yanki
Gwamnatin jihar Borno ta sanar za ta rufe duk wasu sansanin ‘yan gudun hijira da ke cikin babban birnin jihar, Maiduguri zuwa ranar 31 ga watan Disamba. Jariii
Jihar Borno
Samu kari