Jihar Borno
Jama'a masu zama wasu daga cikin kauyukan Borno sun koka da halin da suka samu kansu na tilascin biyan haraji da yan ta'adda suka saka musu a cikin zakkar gona.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, annsanya dokar ta baci a wasu yankunan Borno saboda yawaitar harin 'yan ta'addan ISWAP da suka addabi Askira Uba da kewa
Wasu mayaka da ake zargin ‘yan ISWAP ne yanzu haka sun kai farmaki karamar hukumar Askira Uba da ke jihar Borno. An gano yadda su ka babbaka gidajen jama'a.
Rundunar Operation Hadin Kai ta Sojoin Nigeria da ke arewa maso gabas ta samu nasarar halaka mayakan ISWAP guda 50 a karamar hukumar Askira Uba. Hedkwatar tsaro
Wani malamin makaranta da ke zama a karamar hukumar Damboa a jihar Borno ya bayyana yadda suka yi arangama da mayakan Islamic State in West Africa Province.
Mayakan kungiyar ta'addanci na ISWAP da suka balle daga Boko Haram sun ce sojoji 17 suka kashe yayin harin da suka kai a Askira, karamar hukumar Askira ta jihar
Shugaban kwamitin kula da sojoji na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume,ya koka kan yadda miyagun 'yan ta'addan ISWAP ke sake shirya kansu a yankin tafkin Chad.
Mayakan ISWAP ba su ji daɗi ba, yayin jami'an sojoji suka sake kai musu harin ɗaukar fansa bayan kashe manyan jami'an soji a kauyen Askira Uba, jihar Borno.
A karshen makon nan ne wasu 'yan ta'addan ISWAP suka kai hari Borno, suka hallaka jami'an soji da yawa. An kashe wani babban jami'i a yayin harin, wanda shi ne
Jihar Borno
Samu kari