Jihar Borno
'Yanzu muke samun rahotannin da ke cewa, wasu 'yan ta'addan ISWAP na can a jihar Borno suna musayar wuta da sojojin Najeriya. Lamarin ya faru ne da sanyin safiy
Da yawa daga cikin 'yan gudun hijaran da ke sansanin Bakasssi sun bayyana son komawarsu gida tare da komawa ayyukan nomansu domin samun rufin asiri a maimako.
Abuja - Hedkwatar tsaron tarayyan Najeriya ta bayyana dumbin nasarorin da dakarun soji suka samu cikin mako biyu kacan a yankin arewa maso gabashin Najeriya
Wani Dan majalisa a jihar Borno ya bayyana yadda'yan ISWAP suka shiga garinsu, suka Kuma kone gidan da ya ginawa yayansa yake zaune a ciki. Ya koka kan harin.
Borno - Mazauna garin Askira a karamar hukumar Askira Uba sun gudu daga muhallansu a jihar Boko sakamakon harin da yan ta'addan Boko Haram suka kai ranar Laraba
Yanzu muke samun labarin cewa 'yan Boko Haram sun kai hari Borno, sun fatattaki mutane da yawa wani kauye guda sun kone gidajensu. Dakyar aka fita da sarkin gar
Rahotanni daga jihar Borno sun bayyana cewa wasu mayakan ISWAP/Boko Haram sun kwashi kashin su a hannun dakarun soji a kan hanyar Maiduguri ta jihar Borno.
'Yan ta'addan Islamic State of West Africa Province, ISWAP, sun sace dattijo mai shekaru 50 mai suna Mohammed Askira, tare da 'yan uwansa maza biyu a Maiduguri.
Rahotanni daga jami'ar Maiduguri, jihar Borno sun bayyana cewa wata wuta da ta barke a ɗakin kwanan ɗalibai mata, ta jikkata aƙalla mutum uku ranar Asabar.
Jihar Borno
Samu kari