Jihar Borno
Yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki inda suka kashe manoma 11 a kauyen Sabon-Gari da ke karamar hukumar Damboa ta jihar a ranar Asabar, 27 ga watan Fabrairu.
Yan ta’addan kungiyar ISWAP sun kashe akalla mutane takwas a wani farmaki da suka kai kauyukan Mandaragirau da Ghuma da ke karamar hukumar Biu ta jihar Borno.
A kalla rayukan mutane biyar ne suka salwanta a ranar 25 na Fabrairu, yayin da mayakan ISWAP suka yi kokarin kaiwa unguwan Kautikari, kusa a Chibok a Borno.
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram/ISWAP ne sun kara kai hari kauyen Kautikari da ke karkashin karamar hukumar Chibok inda suka halaka dan dagacin kauyen, Bu
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya dura babban birnin Maiduguri a jihar Borno domin ziyarar aiki ta rana daya. Buhari ya tafi jihar Na
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum ya samu lambar yabo a matsayin sa na shugaba mafi jajircewa a matsanancin halin da kasa take ciki wanda cocin Anglican ta ba
Dakarun sojoji karkashin Operation Hadin Kai a Jihar Borno sun kwato akuyoyi guda 500 daga mambobin kungiyar Islamic State West Africa Province (ISWAP) a karama
Jimillar mayakan ta'addanci na Boko Haram da suka mika wuya ga sojojin Najeriya sun kai 470. Daga cikin mayakan ta'addancin akwai manyan kwamandoji hamsin.
A wata sanarwa da ta fitar, rundunar sojin Najeriya ta ce mayakan Boko Haram da iyalansu 41 sun miƙa wuya ga dakarunta a jiya Litinin, 21 ga watan Fabrairu.
Jihar Borno
Samu kari