Jihar Borno
A kalla yan kungiyar ta'addaci ta ISWAP 34 ne a ka kashe a garin Marte na jihar Borno a wani harin bama-bamai da dakarun sojojin Najeriya suka kai ta sama.
Mutane 6 sun rasa rayukan su a ranar Litinin, baya ga mutane masu yawa da suka samu raunuka, yayin da mayakan ISWAP suka dasa nakiya a hanyar Gamboru-Ngala.
Gwamnan jihar Borno, Frafesa Babagana Umara Zulum tare da Sanata Kashim Shettima sun ziyarci garin Gamboru da ke karamar hukumar Ngala daga ranar Lahadi-Talata.
Gwamna Babagana Zulum, ya yi alkawarin inganta jin dadi da albashin likitoci da sauran ma’aikatan jinya ta yadda zai yi daidai da tsarin biya na kasa da kasa.
Gwamna Zulum na jihar Borno, ya bayyana matakan da jam'iyyar AOC zata bi wajen haɗa kai da kuma tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 dake tafe.
Yayin da zaben shugaban kasa na 2023 yake karatowa, babban jagoran APC kuma mai neman takarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada wani matashi dan asalin J
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnat ta samu yan ta'addan Boko Haram da ISWAP 30,000 sun mika wuya daga Satumba 2021 kawo yanzu.
Jim kaɗan bayan fitowa daga fadar shugaban ƙasa dake Abuja, Zulum yace da yardar Allah gwamnati zata magance matsalar Boko Haram kafin Buhari ya sauka a 2023.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation HADIN KAI sun kashe mayaka 120 a cikin yan makonnin da suka gabata. Har ila yau sun kwato makamai iri-iri daga wajensu.
Jihar Borno
Samu kari