Jihar Borno
Kowane rai watarana zai ɗanɗani mutuwa, Allah ya karbi rayuwar mahaifin Matar Gwamna Babbagana Umaru Zulum na jihar Borno, rasuwa yana da shekara 70 a duniya.
Hedkwatar Tsaro ta Najeriya ta ce babban kwamandan kungiyar Boko Haram, Saleh Mustapha ya mika kansa ga dakarun Operation Hadin Kai, da ke arewa maso gabas. Kaw
A ƙalla mayaƙan ISWAP goma, duk da manyan kwamandojinsu suka rasa rayukansu yayin artabu da abokan hamayyarsu a ta'addanci na Boko Haram a yankin tafkin Chadi.
Wasu tsagerun yan ta'addan da ake zaton mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai farmaki yankin garin Damboa da ke jihar Borno a ranar Laraba, 6 ga watan Afrilu.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram sun fito daga maboyarsu sun mika wuya ga jami'an sojojin Najeriya. Sun mika makamai da yawa da suke aikin ta'addanci dasu a baya.
Domin cika umurnin Shugaba Muhammadu Buhari na kawar da dukkan yan bindiga da yan ta'adda da ke adabar yankunan arewa maso yamma da arewa maso gabas, jirgin yak
Mafa Borno - Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya fara azuminsa na watar Ramadana a mahaifarsa, karamar hukumar Mafa dake tsakiyar jihar ta Borno.
Kakakin majalisar jihar Borno, Abdulkareem Lawan ya koka kan yadda har yanzu yan ta'addan ISWAP ke rike da iko a karamar hukumarsa ta Guzamala, hakan yasa mutan
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Desert Sanity sun gano wuraren da ake gudanar da aikin kera bama-bamai a cikin dajin Sambisa dake Borno.
Jihar Borno
Samu kari