Jihar Borno
Dakarun sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun yi nasarar dakile harin da aka kai musu a daren Litinin a Mafa dake jihar Borno, Zagazola suka gano.
Dakarun sojin Najeriya karkasin rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da ‘yan Boko Haram suka kai a Borno. Sojojin sun ragargaji ‘yan ta’addan.
Mayakan ta’addanci na ISWAP sun halaka mayaka takwas na kungiyar ta’addancin Boko Haram a wata arangama da suka yi a Borno inda aka kashe ‘yan Boko Haram 8.
A kalla mutum 3 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu da ake zargin 'yan Boko Haram ne suka kutsa kauyen Njilang dake gundumar Whuntafu a Chibok ta Borno.
Yan ta'addan Boko Haram sun kai sabon farmaki garin Njilang da ke karamar hukumar Chibok a jihar Borno inda suka kashe mutum uku tare da jikkata wasu da dama.
Dakarun rundunar sojin Najeriya na Operation Hadin suna nan suna musayar wuta da mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, yace sama da mambobin Boko Haram da ISWAP 90,000 ne suka mika ga hukuma cikin shekara daya. Ba a taba ba a tarihi.
A daidai lokacin da Allah ya albarkaci wani iyali da samun karuwar yara har guda uku, sai kuma ya dauke mahaifiyarsu. Kwana 40 da rasuwanta mahaifinsu ya bi ta.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ya ce dakarun tawagar Operation Hadin Kai ta yi nasarar kawar da 'yan ta'adda sama da 36 a ayyuka daban-daban ta sama a yankin Arewa
Jihar Borno
Samu kari