Jihar Borno
Mayakan kungiyar Boko Haram uku sun gamu da ajalinsu a hannun yan bijilanti yayin da suka hanyarsu ta zuwa karbar kudin fansar wani bawan Allah da suka sace.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno yayi shatar jirgin sama kacokan domin a kai Soja mara lafiya Abuja ganin likita. Yayi masa rakiya da kansa har Abuja.
Mayakan ta’addancin Boko Haram sama da 49 ne suka mika wuya ga dakarun sojin Najeriya dake Damboa a jihar Borno. Ciki akwai kwamandojinsu 2, Baa Usman da Ari.
Rudunar sojin kasan Najeriya sun yi nasarar damke wasu jami’an CJTF dake kai wa Boko Haram bayanan sirri da kayan aiki a jihar Borno dake arewa maso gabas.
Daga karshe, kotu ta wanke tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal daga zargin badakalar Naira miliyan 544 na kwangilar yankan ciyawa a jihar Borno.
Sojojin Najeriya sun bindige abokin aikinsu har lahira bayan ya bude wuta a sansani tare da halaka wata ma'aikaciyar bada agaji da kuma raunata direban jirgi.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun yi nasarar halaka babban kwamandan Boko Haram mai suna Abu Hassan da wasu mayakansa guda 13 a Mafa, Borno.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya kai kayan tallafi da suka hada da kudi N255m, kayan abinci da kuma sutturu ga wadanda ambaliyar ta ritsa dasu.
Aji Bukar Haziki matashi Ne mai Shekaru 15 a duniya ‘dan asalin jihar Borno wanda ya kera karamin Masallacin Ka’aba. Yaron mazaunin garin Maiduguri ne a Borno.
Jihar Borno
Samu kari