Jihar Borno
Rudunar sojin kasan Najeriya sun yi nasarar damke wasu jami’an CJTF dake kai wa Boko Haram bayanan sirri da kayan aiki a jihar Borno dake arewa maso gabas.
Daga karshe, kotu ta wanke tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal daga zargin badakalar Naira miliyan 544 na kwangilar yankan ciyawa a jihar Borno.
Sojojin Najeriya sun bindige abokin aikinsu har lahira bayan ya bude wuta a sansani tare da halaka wata ma'aikaciyar bada agaji da kuma raunata direban jirgi.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun yi nasarar halaka babban kwamandan Boko Haram mai suna Abu Hassan da wasu mayakansa guda 13 a Mafa, Borno.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya kai kayan tallafi da suka hada da kudi N255m, kayan abinci da kuma sutturu ga wadanda ambaliyar ta ritsa dasu.
Aji Bukar Haziki matashi Ne mai Shekaru 15 a duniya ‘dan asalin jihar Borno wanda ya kera karamin Masallacin Ka’aba. Yaron mazaunin garin Maiduguri ne a Borno.
Gwamna Umara Babagana Zulum na jihar Borno, ya sake bude shahararriyar kasuwar Gamboru dake karamar hukumar Ngala ta jihar Borno bayan garkameta da aka yi.
‘Dan takarar kujerar gwamnan PDP a jihar Borno, Mohammad Jajari ya bayyana cewa mutum daya ya mutu yayin da sama da 100 suka jigata a harin tawagarr Atiku.
Dakarun sojoji sun dakile mummunan harin da yan ta'addan ISWAP suka yi yunkurin kaiwa ma'aikatan agaji a garin Monguno. Mayakan sun kona motoci a kalla 20.
Jihar Borno
Samu kari