Jihar Borno
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta dakile wani mummunan farmaki da wasu da ake zargin mambobin ISWAP ne suka kai caji ofis a birnin Magumeri dake jihar Borno.
Yan sanda a garin Maiduguri sun kama tare da tsare wata tunkiya da yaranta biyu bayan wani ya shigar da kara kan cewa sun cinye masa soyayyen kifi da ya kasa.
A kalla mutane shida ne babbar mota dauke da yashi ta mitsike sakamakon tsinkewar birki a kan babban titin Gubio dake wajen babban birnin Maiduguri a Borno.
Wasu gungun ta'addan Boko Haram sun kai hari sansanin yan gudun Hijra dake jamhuriyyar Nijar inda suka yi sanadiyar mutuwar mtuum hudu tare da jikkata wasu.
Gwamna Jihar Borno, Babagana Zulum ya bayyana fargaba kan karancin kudi da fatara, idan ba a magance shi ba, na iya tilasta wasu mutanen da ke sansanin gudu
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka wasu mayakan ISWAP da Boko Haram sakamakon mummunan arangamar da suka yi a yankin Banki dake karamar hukumar Bama a Borno.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Borno tace ta yi ram da wata matar aure, Fatima Abubakar bisa zargi zuba wa mijinta, Goni Abba, guba a Abinci kuma ta ya rasu.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi lugude kan mayakan ta’addancin Boko Haram inda suka halaka da yawa daga cikinsu a Banki dake jihar Borno, arewa maso gabas.
Jihar Borno
Samu kari