Jihar Borno
Fatima Abubakar, 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar ADC ta bayyana cewa a shirye take don lallasa Gwamna Zulum a zabe mai gabatowa.
Dakarun rundunar sojojin sama sun yi gagarumin nasara a kan mayakan Boko Haram inda suka kashe kwamandoji uku da mayaka 30 tare da jikkata wasu 40 a Borno.
Rikicin da ke tsakanin kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram da ke gaba da juna yana kara muni a inda suka shafe kimanin awa 14 suna musayar wuta a Borno
Sojojin Najeriya sun yi luguden wuta kan wani sansanin da 'yan Boko Haram suka fake, suke cin karensu babu babbaka. An hallaka 'yan ta'adda masu yawan gaske.
Rahotanni da bayanan sirri sun kai ga hallaka wasu kasurguman 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno bayan kai ruwa rana. An kama wani da ransa daga cikinsu.
Wasu da ake kyautata tsammanin mayakan Boko Haram sun halaka makiyaya 17 a kauyen Airamne dake garin Mafa a jihar Borno tare da kwashe shanun da suke kiwo.
'Yan sandan jihar Borno sun gurfanar da wasu mambobin jam'iyyar APC da PDP a jihar Borno bisa kama su da laifin tada zaune tsaye a lokacin gangamin kamfen.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Borno, Abdul Umar, ya sanar da cewa sun gurfanar da Mutum 9 kan zarginsu da kaiwa tawagar Atiku Abubakar yayin kamfen dinsuu.
Wata kotu da ke zamanta a Maiduguri ta yanke wa Aisha Wakil wacce aka fi sani da Mama Boko Haram daurin shekaru goma a gidan yaran hali saboda laifin damfara.
Jihar Borno
Samu kari