Jihar Borno
Jami'ar Maiduguri ta rage lokacin aiki ga dalibai da malamai saboda fara azumin watan Ramadan na 2025 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu 'yan ta'adda da ake zargin na Boko Haram/ISWAP ne sun sace wani babban farfesa a jami'ar NAUB tare da wasu fasinjoji.
Gwamnatin jihar Borno, karkashin jagorancin Gwamna Babagana Umara Zulum ta sanar da dakatar da 'yan kasuwa daga biyan kudin haraji har na shekara biyu.
Hon. Usman Zannah ya raba tallafin abinci ga mutane 5,000 a mazabarsa domin rage wahalhalu, musamman a yanzu da ake shirin fara azumin watan Ramadan.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar inda suka tafka barna. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane tare da sace dukiya mai tarin yawa.
Gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta mayar da hankali ne a wajen sama wa jama'a ayyukan da za a dade ana mora a maimakon tallafi.
Wasu matasa a jihar Borno sun ziyarci wata makabarta da aka tone gawa aka jefa ta cikin ruwa. Ana zargin matsafa ne suka aikata ta'asar. An bukaci daukar mataki.
Jami'an tsaro sun dakile harin masu garkuwa a Sabon Gari Lassa, jihar Borno. Sun cafke mutum uku daga cikin bindigar yayin da aka kwato bindiga kirar gida.
Bankin raya Afrika na AfDB ya raba tallafin abinci na Dala miliyan 1 dmin dakile fatara da yunwa a yankin Arewa maso Gabas sakamakon ambaliyar ruwa.
Jihar Borno
Samu kari