Jihar Borno
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kafa sababbin dokoki guda biyu a jihar. Daga cikin dokokin akwai ta haramta sare itacw ba bisa ka'ida ba.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar mafarauta sun samu nasarar dakile harin 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda a yayin artabun.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun kai farmaki kan wasu manoma da makiyaya a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane 23 a yayin harin da suka kai.
Dakarun rundunar sojin Nanjeriya sun fafata da Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. Sojoji sun fatattaki Boko Haram tare da kwato tarin makamansu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da mutuwar mutum uku yayin da wasu 21 suka jikkata a cunkoson da ya faru a Bama da ke jihar Borno yayin rabon kudin tallafi.
A wannan labarinnnnn, za ku ji martanin rundunar sojin Najeriya a kan wani bidiyon kisan sojoji da ake yadawa da sunan harin da ya afku a Marte, jihar Borno.
Babban hafsan tsaron kasa, Christopher Musa ya bayyana cewa Najeriya ta shirya kakkabe duk wasu ƴan ta'adda daga doron duniya, ya ce an sayo makamai.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa ya yaba da nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan ta'addan Boko Haram. Ya ba su kyautar kudi.
Sojoji sun fara tserewa daga sansanoninsu a Borno bayan harin Boko Haram. Wata majiyar soji ta ce wani jami'in CJTF ne ya jagoranci 'yan ta'addar suka farmake su.
Jihar Borno
Samu kari