Jihar Bauchi
Wasu matasa sun kai wa tsohon shugaban karamar hukumar Jama'are, Isa Muhammad Wabi hari inda suka yi ajalinsa, ana zargin abokan dansa suka aikata hakan.
Fitaccen matashin dan siyasa, Musa Azare ya ki karɓar mukamin SSA da gwamnan Bauchi ya ba shi, yana mai cewa zai fi amfani idan ya ci gaba da aikinsa na shari’a.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya amince da nada sababbin masu taimaka masa na musamman a bangarori da dama guda 168 don karfafa shugabanci.
Kungiyar matasan APC daga Bauchi ta buƙaci a gudanar da bincike kan zargin cin zarafin ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar da mataimakin gwamnan jihar ya yi.
Sarakunan Arewa da suka hada da Gombe, Bauchi, da sarkin Daura sun nada Ado Doguwa, MA Abubakar, Anas Adamu Muhammad, Sani A A Haruna sarautar gargajiya.
Fostocin neman takarar shugaban kasa a 2027 na Gwamna Bala sun bayyana a titunan Bauchi, yayin da matasa ke cewa wasu ‘yan siyasa sun dauke su aikin tallata gwamnan.
Ɗan ministan harkokin waje na Najeriya, Adam Tuggar ya karyata jita-jitar cewa mataimakin gwamnan Bauchi ya mare mahaifinsa a jihar kan lamarin siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa Najeriya tana bukatar shugabanni masu nagarta domin ceto ta daga halin da take ciki.
Bayan yada jita-jita, mataimakin gwamnan Bauchi, Auwal Jatau, ya musanta zargin cewa ya mari ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar, yana mai cewa labarin ƙarya ne.
Jihar Bauchi
Samu kari