Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya yi magana yake cewa gwamnatin APC ta jawo karyewar Naira da matsin tattalin arziki; tshin Dala da rugujewar tattali duk laifin Bola Tinubu ne.
Wani babba a PDP, Mark Jacob ya fadi yadda son kai ya cuci PDP a zaben shugaban kasa, ya bada shawarar a dauki mataki a kan Nyesom Wike saboda yadda ya taimaki APC.
Mai magana da yawunAtiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya yi gargadin cewa ‘yan Najeriya na mutuwa daga munanan manufofin gwamnatin shugaba Bola Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gargadi kafafen yada labarai da su daina kira Daniel Bwala a matsayin hadiminsa. Ya fadi dalilansa.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kare matakin Tinubu inda ya ce ko ina yanzu akwai matsalar tsadar rayuwa a duniya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da Peter Obi, sun yaba da kokarin da 'yan wasan Super Eagles suka yi a wasan karshe na AFCON 2023.
Gamayyar kungiyoyi masu goyon bayan jam'iyyar APC ta yi kira ga Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran 'yan adawa su tsamo talakawan Najeriya daga talauci.
Shugabar hukumar kasuwanci ta duniya (WTO), Ngozo Okonjo-Iweala ta tabbatar da mutuwar shugaban bankin Access, Herbert Wigwe wanda ya mutu a hatsarin jirgin sama.
Wanda ya kafa kungiyar PDP New Generation, Abdullahi Audu Mahmoud, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar
Samu kari