Atiku Abubakar
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP ya yi kira ga takwarorinsa na LP da NNPP, Obi da Kwankwaso su hada kai da shi a kokarinsa na korar Tinubu daga mulki
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta hannun sakataren watsa labaranta na ƙasa, Felix Morka, ta caccaki Atiku kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Alhaji Atiku Abubakar, Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce ya cigaba da aikin Fawehinmi ne.
Watakila za a tunbuke Bola Tinubu a kotu, amma a yafe masa laifinsa idan ya hau mulki. Tun 1999 aka fara bankado zargin da ake yi wa Bola Tinubu da ya nemi gwamna.
Jami’ar Jihar Chicago ta yi magana kan ingancin takardar shaidar karatu da Shugaba Bola Tinubu ya gabatarw ahukumar zabe ta kasa gabanin zaben 2023.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Bubakar zai shigar da ƙara a gaban kotun ƙoli bayan samun takardun karatun Tinubu.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Jami’ar CSU ba su da masaniya a kan satifiket din da Bola Tinubu ya kai wa INEC, idan aka samu shugaban kasa da laifin da ake zarginsa, za a iya tunbuke shi.
Kakakin shugaban kasa, Temitope Ajayi, ya yi ikirarin cewa shari’ar da Atiku Abubakar ke yi da shugaban kasa Bola Tinubu a kotun Amurka bai da inganci.
Atiku Abubakar
Samu kari