Yajin aikin ASUU
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige ya bukaci malaman jami’o’in na ASUU da ke yajin aiki da su duba halin da dalibai da iyaye ke ciki.
Kwamitin Hadin Gwiwa (JAC) ta Kungiyar Ma’aikatan Ilimi da Cibiyoyi makamantansu (NASU) da kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya (SSANU), ta bayyana yad
Bayan kwashe kusan watanni biyu ɗalibai na cigaba da zama a gida sanadiyyar yajin aiki, gwamnatin tarayya ta shirya zama da kungiyar ASUU yau Litinin 11 ga wata
Kungiyar malaman jami'o'i na shiyyar Kalama sun ce yajin aiki yanzu aka fara har sai gwamnati ta cika musu dukkan buƙatunsu, sannan za'a buɗe makarantu nan.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta amince da kafa sabbin jami'o'i 12 a yayin da kungiyar malaman jami'o'i ta ke cikin yajin aiki, kamar yadda Daily Trust ta rahoto.
Kungiyar ASUU ta bukaci ‘yan Najeriya da su dorawa gwamnatin tarayya da wasu jami’anta alhakin ci gaba da rufe makarantun sakamakon yajin aikin da suke yi.
Kungiyar Daliban Najeriya, NANS, a ranar Litinin ta cigaba da zanga-zangar ta na neman ganin an kawo karshen yakin aikin da kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ke
Kwamitin hadin gwiwa na manyan ma’aikatan jami’o’i (SSANU) da NASU reshen Jami’an Lagas sun rufe wutar lantarki da hanyar ruwan jami’ar, bayan fara yajin aikin
Fitacciyar kungiyar addinin Islama a Afrika, JIBWIS ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da masu ruwa da tsaki kan ci gaba da yajin aikin da ASUU ke yi.
Yajin aikin ASUU
Samu kari