Yajin aikin ASUU
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami'o'i, ASUU, ta musanta rade-radin da ke yawo kan cewa suna bukatar sabuwar tiriliyan daya dagaa gwamnatin tarayya Najeriya.
Jami’o’in Najeriya suna gab da fara fuskatantar yajin aiki yayin da kungiyar hadin guiwa ta ma’aikatan jami’o’i marasa koyarwa suke yi wa gwamnatin tarayya bara
A kokarin da take na kawo karshen yajin aikin da aka fara, gwamnatin tarayya ta shiga ganawar sirri da wakilan kungiyar ASUU a ma'aikatar kwadugo a Abuja .
ASUU ta sake caccakar gwamnatin Buhari kan yadda take tafiyar da harkokin ilimi a kasar nan. ASUU ta ce idan aka duba, gwamnati ta mayar da malamai bayi ne.
Kungiyar Tsofaffin Daliban Jami’ar Tarayya ta Fasaha da ke Owerri, FUTO, ta ce bai dace hukumar makarantar ta ba Isa Ali Pantami farfesa a jami’ar ba, Daily Tru
Ministan Kwadago, Dr Chris Ngige, ya bayyana cewa zai shirya zama tsakanin manyan masu ruwa da tsaki kan ganin yadda za'a kawo karshen yajin aikin Malaman jami.
Ministan sadarwa da tattalin arziki mai dogaro da fasahar zamani, Ali Pantami, a ranar Laraba ya ki yin tsokaci kan matsayar ASUU kan farfesancinsa da FUTO.
Kungiyar kare hakkin Musulmai MURIC ta caccaki kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU bisa watsi da nadin Ministan sadarwa, Dr Isa Ali Pantami, matsayin Farfe
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya magantu kan tafiyar da ASUU ta yi yajin aiki a farkon wannan makon bayan kin samun bukatarta daga gwamnatin Buhari...
Yajin aikin ASUU
Samu kari