Yajin aikin ASUU
Gwamnatin Jihar Kano, a yammacin ranar Talata, ta yi taro da mambobin kungiyan ASUU na jami'o'in jiha guda biyu suna neman a dakatar da yajin aiki. Rahatanni n
Za a ji cewa Peter Obi ya zargi gwamnati da kin maida hankali domin ganin dalibai sun koma karatu jami’o’i, yace Muhammadu Buhari zai iya biyan bukatun ASUU.
Kotun masana'antu a ranar Litinin ta dage sauararon sharia'a tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malamai na jami'o'i,ASUU, zuwa ranar 16 na Satumba mai zuwa.
Kungiyar Socio-economic Rights and Accountability Project da daliban jami’a suna karar gwamnati, Ministan kwadago da samar da ayyukan da na shari’a saboda ASUU
Minista ya shigar da karar kungiyar ASUU a kotun NIC. Hakan na zuwa ne bayan an dakatar da biyan malaman makarantar albashi, yau za a soma yin wannan shari'a.
Gwamnatin tarayya ta yanke shawarar maka kungiyar malaman jami’a ta ASUU da ke yajin aiki a kotu saboda an kasa cimma matsaya daya tsakanin bangarorin biyu.
Idan baku manta ba, ASUU dai ta shiga yajin aikin ne tun ranar 14 ga watan Fabrairun bana, inda ta kora dalibai gidan iyayensu tare da maida su 'yan zaman banza
Daya daga cikin abubuwan dake damun ASUU kuma ya kai ga yajin aiki shine kawo tsarin biyan albashi na bai daya (IPPIS) tare da ture wanda a baya suke kai UTAS.
Wani matashi mai suna Oludare Alaba ya bayyana cewa shine mutumin da aka gani cikin bidiyo ya je jami'ar fasahar Ladoke Akintola University (LAUTECH) ya tada
Yajin aikin ASUU
Samu kari