Yajin aikin ASUU
Wata babbar yarinya 'yar Najeriya ta hau jirgi daga birnin Landan zuwa Najeriya jim kadan bayan da ASUU ta janye yajin aiki a kasar nan da aka jima ana yi.
Kungiyar Malamai ta Jami’o’i ASUU ta janye yajin aikinta da ta kwashe tsawon wata takwas tanaa yi Duk da tace gwamnatin tarayya bata kashe matsalolinta ba.
Manyan malaman lafiya da Ma’aikatan cibiyoyin bincike za su tafi yajin-aiki. Kungiyar su suna neman ragowar 40% na alawus din shiga hadari da suke bin gwamnati
Kungiyar Malamai Masu Koyarwa ta Jami’o’i, ASUU, tan janye yajin aikin wata takwas da ta kwashe tana yi amma cike da sharudda bayan taron da tayi da shugabanni.
Tattaunawar majalisar zartarwar kungiyar malaman jami'a (ASUU) za ta guda a daren yau a babban birnin tarayya Abuja, inji rahoton Punch a yau Alhamis 13 ga wata
Wasu malaman jami'a sun zabi cewa ka da a koma aiki a irin halin da ake ciki. Wasu malaman da ke koyarwa a jami’ar Usman Dan Fodiyo a Sokoto sun ce a koma aiki.
Punch ta ruwaito cewa za'a mayar da ragamar biyan kudin alawus na ma'aikatan jami'o'in Najeriya hannun majalisar jagorancin jami'o'in gwamnatin tarayya daga 202
Biyo bayan umurnin da shugabannin kungiyar malaman jami'o'i na kasa, ASUU, sassa da dama na malaman jami'an yanzu sun zabi a dakatar da yajin aikin da suka shaf
Bidiyon wata budurwa 'yar Najeriya da ta yiwa kaninta rajistar makaranta a jami'ar Cotonou ya yadu a intanet, jama'a da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kai.
Yajin aikin ASUU
Samu kari