Yajin aikin ASUU
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tunkari kotun ma'aikata kan lamarin da gwamnati ta gabatar na yiwa kungiyoyin dake kishiyantar ASUU rajista a kasar.
Kotun daukaka kara ta Mai shari’a Georgewill Abraham ta bukaci ayi sulhu. Ana sa rai nan da gobe a ji an sasanta tsakanin Gwamnati da malaman jami’a watau ASUU.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Femi Gabajabiamila, yace taronsu da Shugaban kasa kan ASUU ya yi armashi kuma zasu koma ranar Alhamis don sake zama na karsh
Shugaban CONUA yana ganin yajin-aiki irin na ASUU ba zai haifar da mai ido ba, dole a sake nazari. ‘Yan kungiyar sun bayyana manufarsu bayan samun rajista.
Wata majiya daga ma’aikatar Kwadago da aikin yi ta sirranta a ranar Talata inda tace Ministan kwadago Dakta Chris Ngige, zai gabatar da shaidar rijistar CONUA.
Gwamnatin Tarayya ta ja kunnen Kungiyar Malaman Jami’a akan kin bin dokar Kotun Ma’aikatun Kasa ta Najeriya (NICN) na ta koma kan aikinta daga dogon yajin aikin
Aminu Waziri Tambuwal, gwamnan jihar Sakkwato ya tabbatar da cewa ya ɗauki matakin dakatar da biyan malaman jami'ar jiha albashinsu har sai sun koma.bakin aiki.
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai a Najeriya ya yi kira ga kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU da su duba tare da janye yajin aiki saboda biyan muradi.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Accord ya bude wasu daga kudurorin da ke ransa kuma ya shirya yiwa 'yan Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa
Yajin aikin ASUU
Samu kari