Fashi da makami
‘Yan fashi sun raba wani mutum da kudinsa bayan ya fito daga cikin banki. Abin da ya bada mamaki shi ne wadanda su ka yi fashin sun zo da shihar 'yan sanda.
Dakarun 'yan sanda sun fatattaki 'yan fashi da makami yayin da suka kai samame wani Otal a Sagamu, ƙaramar hukumar Sagamu da ke jihar Ogun ranar Jumu'a.
Rundunar 'yan sanda a jihar Jigawa ta kama wani dan Jamhuriyar Nijar, Bilal Faraji da wasu mutane biyar kan zargin safarar muggan makamai da kuma sata.
Wasu yan daba sun bankawa motoci akalla biyu wuta yayin da suka kai farmaki gidan jigon jam'iyyar SDP a jihar Kogi, Abdul Yusuf Amichi da daddare.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari garuruwa uku da ke yankin Ibadan, babban birnin jihar Oyo da tsakar dare wayewar garin Talata, sun tafi kaya masu amfani.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce ko kaɗan maharan da suka shiga ɗakunan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Ribas ba daga waje suka shiga ba .
Wasu 'yan bindiga da ake tunanin 'yan fashi da makami ne sun farmaki wata motar sojoji a Benin City na jihar Edo. 'Yanm fashin sun halaka soja 1 tare da ɗauke.
Wani ƙasurgumin ɗan fashi mai suna Owonikoko da jami'an 'yan sandan jihar Ogun suka kama, ya bayyana yadda wani sifetan 'yan sanda ke kawo musu bindigun da.
Wani direban motar haya ya bayyana yadda ya tsinci kansa a aikata laifin fashi da makami. Mutumin mai suna Adeniran Jeremiah, ya bayyana cewa tsadar farashin.
Fashi da makami
Samu kari