Fashi da makami
‘Yan fashi da makami sun sulale da N7m a shago da su ka aukawa wani mai sana’ar POS, sun harbe shi.‘Yan bindigan sun kuma bar mutane uku su na jinyar harbinsu.
‘Dan fashi ya ce an yi masa tayin kudi saboda yayi wa Bukola Saraki sharri. Da farko yayi kokarin turjewa, da ya sha wahala, sai ya yi wa 'dan siyasar kazafi.
Wani ma'aboci amfani da Twitter ya koka kan yadda 'yan sandan jihar Anambra suka damke wani yaro mai suna Uchenna kan fada. Sai dai ya mutu yana caji ofis.
A wata unguwa da ke jihar Ogun, ‘Yan Sanda sun samu labarin an shiga wani shago ana kokarin yi masu fashi. Da isa sai aka kama wasu mutane da bindigar roba.
Rundunar 'yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta dura kan wani gungun 'yan ta'addan da ake zargin su suka yi fashi a wani shagon magani dake yankin Maitama.
Yan daba da ake zargin yan fashi da makami ne sun kutsa cocin New Life Gospel Church da ke Sariki-Noma, a wajen garin Lokoja, babban birnin jihar, kuma sun sace
Kamfanin Sadarwa na DAAR Communication Plc, a ranar Talata ta koka kan harin da aka kai wa babban direkanta, Mac Imoni Amarere, rahoton The Punch. An rahoto cew
Hukumar yan sanda reshen jihar Abiya ta kama tsohon jami'in hukumar DSS da wasu mutane Tara da zargin fashi daga motar dakon kudi, an gano abubuwa da dama.
Wata mata tayi fashi a bankin Beirut a ranar Laraba da bindigar yara kuma ta fita da dubban daloli don biyan kudin maganin cutar dake damun 'yar uwarta Lebanon.
Fashi da makami
Samu kari