Arewa
Gwamnatin Jihar Neja ta lashi takobin yi wa duk wanda ya kai bayanan sirri dangane da harkokin ‘yan ta’adda a jiharsa sha-tara ta arziki, The Nation ta ruwaito.
Jam'iyyar matan Arewa (JMA) ta yi kira ga gwamnati ta samar da wasu dokokin da zasu rinka gurfanar da iyaye masu dakaci da nauyin kula ƴaƴan su da suka haifa.
Kungiyar Arewa ta CNG ta bayyana rashin amincewarta ga wasu maganganun da gwamnan jihar Ondo ya yi. Ta ce hakan na nuni da yana kin Arewa da tsarin dimokradiyya
Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara a ranar Laraba ya bayyana mutuwar Alhaji Tukur Mai-bulo, dattijon kasa, dan kasuwa kuma mai tallafawa al'umma a matsayin
Adamu Aliero, sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya ya kwatanta garkuwa da mutanen da ke ta karuwa a kasa a matsayin abin kunya ga Najeriya, The Cable ta ruwaito
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa yan Najeriya cewa nan da yan watanni, mutane za su ga gagarumin canji a arewa maso gabashin ƙasar nan .
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya yi alawadai akan kona gonarsa da wasu batagari suka yi a garin Howe da ke Karamar Hukumar Gwer ta Kudu a Jihar Binuwai a kwanak
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya yi farin cikin sanin cewa kusoshin Najeriya sun gane cewa canja kasar nan aikin kowa ne, Kamar yadda kakakin shugaban kasa, Fe
Labarin da muke samu daga majiya mai tushe na bayyana cewa, Allah ya yiwa wani sarki a Arewacin Najeriya rasuwa. Allah ya yiwa Muhammad Ari rasuwa yau Talata.
Arewa
Samu kari