Arewa
Farfesa Usman Yusuf, tsohon shugaban hukumar NHIS, ya ce malamai sun yaudari yan arewa da tikitin Muslim-Muslim har suka zabi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun bayyana cewa ana zaman makokin kisan matasa 17 da Boko Haram ta yi a jihar Yobe, wank ya sake tashi da masu zuwa jana'iza, an rasa rayuka 20.
Rundunar 'yan sanda a jihar Sokoto sun yi martani kan jita-jitar da ke yadawa cewa jami'ansu sun cafke wasu matasa da ake zargin 'yan bindiga ne a jihar.
'Yan sanda sun cafke matashi mai suna Isaac kan zargin ajalin budurwarsa su na tsaka da saduwa bayan ya sha maganin karfin maza don burgeta a jihar Kwara.
Mayakan Boko Haram sun yi ajalin wasu matasa 17 a jihar Yobe saboda matasan sun ki bin umarninsu na biyan kudin haraji kamar yadda su ka umarce su.
Sulaiman Othman Hunkuyi, dan takarar gwamna na NNPP a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris da Rufai Ahmed Alkali, tsohon shugaban jam'iyyar NNPP sun shiga APC.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan daudu guda 8 da ke tikar rawa a wurin bikin uban gidansu a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci tantance karin mutane 147 don yi mu su auren gata a jihar kamar yadda aka yi a baya na aurar da mutum 1,800.
Hukumar NEMA ta bayyana cewa a halin yanzu an ceto mutane 12 da ransu yayin da wasu 17 suka mutu a haɗarin jirgin ruwan Taraba, an shiga kwana na uku.
Arewa
Samu kari