Arewa
Karamin ministan albarkatun mai a Najeriya, Heineken Lokpobiri ya bayyana cewa za su kammala aikin gyaran matatar mai da ke jihar Kaduna a karshen 2024.
Wasu miyagun yan bindiga sun kutsa garin Ruwan Rana a karamar hukumar Bukkuyum cikin dare sun sace hakimin garin Alhaji Makau da wasu mutane biyar.
Hukumar makarantar NDA da ke jihar Kaduna ta fitar da jerin ka'idoji ga dalibai ma su sha'awar cikewa don neman gurbin karatu a makarantar karo na 76.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya bayyana shirya biyan basukan 'yan fansho da wadanda su ka mutu yayin aikin gwamnati naira biliyan shida a jihar.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Gombe ta kama matashin ɗan shekara 28 da ake zargi da halaka, Hajiya Aishatu Abdullahi mai kimanin shekara 58 a duniya.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan shari'ar zaben Sanata Aliyu Wamakko, kotun ta tabbatar da nasarar Wamakko a matsayin sanatan Sokoto ta Arewa.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin mayakan Boko Haram 6 a jihar Yobe yayin ta cafke wasu mutane biyu da ke safarar miyagun makamai a jihar Kaduna.
Jigon APC kuma tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar a Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya soki tsarin shugabancin jam'iyyar inda ya ce a hankali sun dawo PDP.
Wasu matasa sun yi ajalin wani mutum mai suna Alhaji Tijjani Yakubu kan zargin satar mazakuta a Abuja, likitoci sun tabbatar da mazakutar na nan.
Arewa
Samu kari