Arewa
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bada umarnin garƙame dukkan asusun gwamnatin jiha da na kananan hukumomi nan take daga ranar Alhamis, 23 ga wata.
A madadin a yi sulhu, suruki ya kitsa yadda za a sako masa yarsa da ta dade tana aure a gidan wani malamin jami'ar ABU. Bayanai sun bayyana yadda aka kaya.
Bayan barkewar zanga-zanga a jiya Laraba a jihar Kano, jami'yyar APC ta soki takwararta ta NNPP da ingiza mutane don tayar da hankali a jihar bayan hukuncin kotu.
Yayin da ake shirye-shiryen yanke hukuncin shari'ar zaben jihar Nasarawa a yau Alhamis, mutane sun shiga zullumi yayin da su ke dakon sakamakon shari'ar.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sake mika kasafin naira biliyan 24 don neman amincewar Majalisar yayin da ya himmatu wurin ayyyukan raya kasa a jihar.
Kotun Daukaka Kara ta ce abin da aka gani a takardar da ta fitar na hukuncin shari'ar kuskure ne na wallafa kuma bai karyata sakamakon da kotun ta yanke ba.
Yayin da kotun daukaka kara ta saki takardun CTC, jami'yyar NNPP ta yi martani inda ta ce da nufi kotun ta ki sake takardun da wuri sai yanzu saboda babu gaskiya.
Babban Bankin Duniya (WB) ya yi hasashen cewa akalla 'yan Najeriya miliyan 2.8 ne za su shiga kangin talauci nan da karshen shekarar 2023 zuwa 2024.
Mamba mai wakiltar Pankshin ta Arewa a majalisar dokokin jihar Filato, Gabriel Dawang, a ranar Talata, 21 ga watan Nuwamba, ya zama sabon shugaban majalisar.
Arewa
Samu kari