Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Sha’aban Sharada bai dauki siyasa da gaba ba, ta taya NNPP samun nasara. A nan aka ji wani ya ce Allah Sarki Sha'aban Sharada ya fadi zabe a watan Shaaban.
Za a ji shirin 'yan sanda da kuma jam’iyyar hamayya ta NNPP, da ta zargi Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da shirin amfani da ‘yan daba a zaben yau.
Rahoto ya zo cewa Farfesa Hafiz Abubakar ya ce a zabi NNPP a gobe. Tsohon Mataimakin Gwamnan Kano yana tare da Abba Kabir Yusuf da New Nigeria People’s Party.
Baffan ‘dan takarar Gwamnan APC a Kano a zaben nan na 2023 da Hon. Nasir Auduwa Gabasawa wanda yake majalisa a karkashin APC mai ci sun shigo Jam’iyyar NNPP.
Abba Ganduje bai yi nasarar zama ‘dan majalisar tarayya ba, Honarabul Abdulkadir Tijjani Jobe zai koma majalisa a karo na biyar bayan lashe zaben 'dan majalisa.
Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya ce an kai wa magaya bayansa hari ne don hana shi shiga Kano.
Yadda Tururuwar Mutane Sukayi Farin Dango A Kano Domin Tarbar Kwankwaso a Kano, Garin da ya kasance mahaifa ga Dan takarar shugabancin Kasa a jamiyyar NNPP
Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida shi ne 'dan takarar gwamnan Kano a NNPP. Sirikin Kwankwason yayi karatu har zuwa matakin digiri na biyu.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari