Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
A yau ne Shugaban Jam’iyyar PDP ya yi magana a game da sauya-shekar Ibrahim Shekarau zuwa PDP, Rufai Alkali yace jam’iyyar NNPP ta karbi Shekarau da mutanensa.
Rabiu Kwankwaso ya nada wadanda za su rika magana da yawun kwamitin kamfe. Tsohon ‘Dan majalisar Tarayya, Abdulmumin Jibrin ya samu shiga a tafiyar kamfen.
Shugabannin jam’iyyar NNPP daga jihar Neja sun taru, sun bukaci a hana Yahaya Ibrahim Mohammed Sokodeke shiga takarar Gwamna. Lamarin har zai iya kai wa kotu.
Isaac Idahosa yace NNPP da Rabiu Musa Kwankwaso za su girgiza mutanen kasar nan, yace Rabiu Kwankwaso yana neman shugabanci ne domin magance matsalolin kasar.
Za a samu labari Makonni bayan haduwa da Peter Obi, Ango Abdullahi ya yi zama da Rabiu Kwankwaso. Gidan Magajin Rafin Zazzau da ke unguwar GRA ya cika a ranar.
Rabiu Kwankwaso da NNPP sun jimamin mutuwar wasu shugabannin NNPP a hadarin mota. Wani hadari ya rutsa da motar ‘Yan Jam’iyyar NNPP a titin Suleja-Lambata.
Za a ji IPOB ta gargadi Rabiu Musa Kwankwaso kan batun Peter Obi. IPOB ta fadawa Kwankwaso cewa babu ruwanta da batun mulki, burinta kafa kasar Biyafara kawai.
A Karshe, Majalisa ta karanto wasikar sauya shekara da tsohon gwamnan Kano kuma sanata mai wakiltar Kano Central, Ibrahim Shekarau. Shugaban majalisa, Ahmad Law
Ibrahim Shekarau da Kawu Sumaila sun kammala shirye-shiryen ficewa daga APC. A karshen makon jiya Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya tsaida ‘yan takaran APC.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari