Hadarin jirgi
Wani jirgin saman Najeriya na kamfanin Arik da ya taso daga jihar Legas zuwa jihar Delta ya fadi a wani yankin jihar Delta bayan samun tangardan a yankin Asaba.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi jimamin lamarin hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da wasu ɗaliban Isalmiyya a garin Bagwai, jihar Kano.
Kwale-kwale ya kife da Fasinjoji kimanin 47 ciki har da daliban makarantar Madinatu Islamiyya dake karamar hukumar Bagwai ta jihar Kano. Daily Trust ta ruwaito.
NAF ta tura jirage masu saukar ungulu domin fara aikin sintiri da rakiya ga jiragen kasa masu jigila daga Kaduna zuwa Abuja. A halin yanzu za a fara ganin jirag
Jarumin matukin jirgin kasa, Ziya’u Yusuf shine wanda ke tuka jirgin Kaduna zuwa Abuja lokacin da yan bindiga suka shuka Bam kuma suka budewa jirgin kasar wuta.
Kaduna - Ministan Sufurin Najeriya, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa jirgin kasan Abuja-Kaduna zai cigaba da aiki daga gobe Asabar, 23 ga watan Oktoba 2021.
Wata tankar mai ta fadi, ta kashe wasu mutane yayin da ta murkushe wata mota dauke da wasu fasinjoji a wani yankin Ibadan na jihar Oyo a kudancin Najeriya.
Wata tankar gas ta kubcewa wani direba, in da ya yi wuf ya fada cikin wata kasuwa, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 10 a cikin kasuwar nan tak
Wasu matasa yan asalin jihar Kano 17, sun rasa rayuwarsu a wani hatsari mota da ya rutsa da su lokacin da suke kan hanyar su ta dawowa daga ɗaurin aure, Kaduna.
Hadarin jirgi
Samu kari