Hadarin jirgi
Kaduna - Ministan Sufurin Najeriya, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa jirgin kasan Abuja-Kaduna zai cigaba da aiki daga gobe Asabar, 23 ga watan Oktoba 2021.
Wata tankar mai ta fadi, ta kashe wasu mutane yayin da ta murkushe wata mota dauke da wasu fasinjoji a wani yankin Ibadan na jihar Oyo a kudancin Najeriya.
Wata tankar gas ta kubcewa wani direba, in da ya yi wuf ya fada cikin wata kasuwa, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 10 a cikin kasuwar nan tak
Wasu matasa yan asalin jihar Kano 17, sun rasa rayuwarsu a wani hatsari mota da ya rutsa da su lokacin da suke kan hanyar su ta dawowa daga ɗaurin aure, Kaduna.
Fashewar gas na bogi ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu tare da jikkata mutum uku a wani otal mallakar tsohon gwamnan jihar Ogun. An ruwaito yadda lamarin ya
A sannu kasar Najeriya ke neman cinye gasar kasar da ta fi kowacce miyagun tituna masu hatsarin gaske. Wannan kuwa ya dogara da yawan mutanen da ke mutuwa bane a kowacce rana a kan titunan. Kamar yadda hukumar kula da hadurran...
Hadarin jirgi
Samu kari