Abun Al Ajabi
Wani bidiyo da ke yawo a shafukan soshiyal midiya ya nuna yadda wasu karatan maza yan bakar fata ke shan aikatau a kasar Dubai. An gano su suna ta wanke-wanke.
Wata matashiyar budurwa ta bayar da labarin yadda wani abokinta da ke tashe kudi da fake da sana'ar shinkafa wajen tara kazamin kudi, garkuwa da mutane yake yi.
An samu wani yaro mai shekaru 14 a fiffiken jrigin sama a Legas baya cikin hayyacinsa. ya bayyana cewa ya gaji da Najeriya kuma so yake ya bar kasar baki daya.
Ango Bassim ya gwangwaje amaryarsa Zainab Bello a yayin shagalin budan kan bikinsu. Ya likawa kyakkyawar amaryar tasa rafa-rafa na kudi yar dari biyar biyar.
A yayin da samun masoyi na gaskiya ya yi wuya a wannan zamanin, wasu masoya da suka fara alaka tun a makarantar firamare sun shiga daga ciki. Hotunansu ya yadu.
Matashiya mai suna Munayah Yusuf Hassan, ta zama mace ta farko yar arewacin Najeriya da aka dauka a matsayin kwararriyar Lauya a manyan Kotunan Ingila da Wales.
Wani kamfanin bincike na shirin yiwa masu neman takarar shugabanci a kasar gwajin gano makaryata gabannin babban zaben 2023 don zabar nagartattun shugabanni.
Da aka fara hirar, an tambaye ko zai iya bari matarsa ta kasane da wani na tsawon mako guda shi kuwa a bashi zunzurutun kudi har Naira biliyan 8.5 na kudade.
Jaridar Punch ruwaito cewa ’yan uwan biyu suna cikin zaman zamansu ne lokacin da suka fara kai ruwa rana saboda Peter ya ki biyan N1,500 na wuta da yake biya.
Abun Al Ajabi
Samu kari